NewsHausa NewsHausa

Pages

LATEST POSTS

Monday, 2 January 2017

VIDEO MP4 ABINDA YASA AKA KASA SAMUN CANJI A NIGERIA | SHEIKH ALIYU ISAH IBRAHIM PANTAMI

Assalamu alaikum warahamatullah wanannan tawa nasiha ce da malam ko ince director na fagen NITDA A Nigeria kasar mu ta gado take a halij yanzu kuma anka samun chanji akasa domin download sai ka  shi ga nan
input type="DOWNLOAD"value="DOWNLOAD"/>
Allah ka bamu ikon gyarawa amen summa aman

AIRTEL VPN FREE UNLIMITED BROWSING FOR 2017

Assalamu alaikum warahamatullah yan uwana makar yadda na alkawalantamuku to yau nazo na cika muku wanannan alkawali shine
wanannan application na 

AIRTEL VPN CHEAT FOR 2017
YADDA ZAKA MORE WANANNAN GARABASA
kayi download wanannan application sai kayi click. here AIRTEL VPN


bayyan ka dauko kayyi installing

YADDA AKE SETTING KAMAR HAKA
kayi click akan inda kaga logo Airtel sai ka yi click akan Airtel
sai kuma kayi click akan location sai ka zabi united state
shikenan
SAI KA DANNA INDA KAGA DISCONNECT
zai dan dauki kamar 3 minuets

Allah yasa a dace

MAI SABAWA IYAYE KA KUKA DA KANKA | SHEIKH AMINU IBRAHIM DAURAWA

MAI SABAWA IYAYE KA KUKA DA KANKA

Duk wanda yaga matsala tayi masa yawa ya bincika
alakarsa da iyayansa.
Duk wanda yaga baya samun Nasara a duk abinda
yasa gaba ya duba alaka da iyayansa .

Duk wanda baya jin dadin rayuwar sa, ya bincika
yadda yake zaune da iyayansa Duk wanda yaga makiya suna rinjaye a kansa, ya
tintibi zaman sa da Iyayansa.
Sabawa iyaye yana jawo dukkan matsala a rayuwa
1 Sa iyaye kuka, saboda bakin ciki
2 Yiwa iyaye tsawa, ko hantara ko tsaki ko gunguni
3 Kosawa da iyaye da gajiya da su ko tsanarsu
4 Daurewa iyaye fuska ko sha musu kunu
5 Yiwa iyaye kallon raini da hadarin kaji
6 Yiwa iyaye tsiwa, da daga murya akan su
7 Kushe iyaye, da daukar su gidadawa.
8 Kauda kai, idan iyaye suna magana .
9 Fifita mata akan iyaye
10 Fifita Abokai akan iyaye
11 Jawowa iyaye matsaloli da rigingimu
12 Gulmar iyaye
13 Zagin iyaye ko jawo musu zagi
14 Damun kiyaye da kade kade da wake wake
15 Rashin shawara da iyaye
16 Kauracewa iyaye
17 Tsagalgalewa iyaye da rashin kunya
18 Iyaye su dinka tsoran dan su
19 Kin amfani da sunan iyaye
20 Dukkan iyaye da gajiya da su
21 Fatan mutuwar su
22 Yi musu gori dan kayi wani abu.
23 Boyewa iyaye samu, ko wadata,
24 yiwa iyaye karya
25 Karyata iyaye
26 Yiwa iyaye sata,
27 YI musu gori
28 YI musu musu,
29 Rashin yi musu addua
30 Barin iyaye cikin kunci da wahala.
Allah kasa mu gama da iyayanmu lafiya, kayi musu
rahma kamar yadda suka yi mana tarbiyya tun muna
Yara.
Dangirman Allah katurawa group 3 shiyakenuni daka
sanarda wani abunda yan uwa abunda kasania

Sunday, 1 January 2017

DAGA TASKAR MANZON RAHMA SAW. (HADISAI 40) | SHEIKH AMINU IBRAHIM DAURAWA

DAGA TASKAR MANZON RAHMA SAW. (HADISAI 40)

1 Wanda ya fadi La'ilaha illahu Zai shiga Aljannah
2 Mafi alkhairi ku Wanda ya koyi Alkurani kuma yake
koyarwa
3 Magana mai dadi sadaka ce
4 Alkurani Haskene
5 Sadaka Garkuwa ce
6 Hakuri Haskene
7 Babu aiki sai da niyya
8 Duniya kurkukun mumini
9 Musulmi dan uwan musulmi
10 Muminai Yan uwan juna ne
11 Musulmi na kwarai shine Wanda baya cutar
musulmi da hannunsa ko da harshen sa
12 Allah mai kyau ne yana son kyau da kwalliya
13 Dauke abinda Zai cuci mutane daga hanya sadaka
ne
14 Wanda yaga abin ki ya canga shi . gwargwadon iko
15 Idan bawa yayi sujjada yafi kusa da Allah
16 Addua itace ibada
17 Zagin Musulmi babu gaira babu dalili fasikanci ne.
18 Yakar musulmi babu hakkin shariah, kafurci ne.
19 Zalunci duhune ranar Alkiyama
20 Dukkaninku masu kiyone kuma zaa tambaye ku
ranar Alkiyama
21 Mai hada mutane fada bazai shiga aljannah ba.
22 Wanda ya yiwa musulmi sutura, Allah Zai yi masa
sutura ranar Alkiyama
23 Idan za kayi roko, Ka roki Allah kawai.
24 Idan Zaka nemi taimako Ka nemi taimakon Allah
kawai.
25 Nagarta itace hali mai kyau.
26 Kaji tsoran Allah duk inda kake.
27 Kayi aiki mai kyau, ya shafe maka Muminai
28 Ka zauna da mutane da hali na gari.
29 Babu rayuwa mai dadi sai a lahira, idan an shiga
Aljannah
30 Alamar munafuki. Karya. saba alkawari. cin
amana .
31 kaci abinci da hannun dama.
32 kaci gabanka (Banda zari)
33 Ka fara da sunan Allah (domin Neman albarka da
taimako)
34 Wanda yake sallah a Jam'i (musamman sallah
laasar da asuba) Zai shiga Aljannah
35 Abubuwan da Allah ya halatta a fili suke, abubuwa
da ya haramta a fili suke.
36 Neman ilmi farilla ne, akan dukkan musulmi
37 Baa cizon mumini sau biyu a rami daya.
38 Aljannah tana karkashin sawun mahaifiya.
39 Allah yana taimakon bawa matukar shima yana
taimakon dan uwansa
40 Imanin dayanku bai cika ba har sai ya sowa dan uwansa abinda yake sowa kansa.

COMPLETE RAMADAN TAFSEER 2016 MP3 | SHEIKH AMINU IBRAHIM DAURAWA KANO

Assalamu alaikum warahamatullah duk godiya ta tabbata ga Allah (S.W.T) wanda ya bani kamala sanya wanannan Tafseer domin yan uwana musulmi inamuku fatan Alkhairi
wanda sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya gabatar
domin kayi download na wanannan Tafseer sa ka latsa nan
inda ankayi rubutu mai kalar blu


AYI SAURARO LAPIA
Domin karin bayyani ko shawara sa a tuntubemu ta number waya kamar haka
09032038203
ko ku ajiye comments dinku a shafinmu

Airtel Free Browsing Cheat Settings For Tweakware v4.7.apk

Assalamu alaikum warahamatullah barka mu da yau ,da fatan kowa yana lafiya
A yau ina mai muku lalle da nazo muku da free browsing ta hanyar amfani da tweakware wanda zai baka dama kayi browsing unlimited

HANYAR DA ZAKA SETTING WANANNAN TWEAKWARE VPN 4.7

Go to Settings => Bundle Settings => Tick Use Bundle Settings => Select Bundle Settings and tap on NG Airtel 0.0k.
 KAYI/KIYI AMFANI DA WANANNAN HOTO
 KAYI/KIYI AMFANI DA WANANNAN HOTO

Idan baka da wanannan sabuwar twaekware vpn 4.7 latsa nan ko click. HERE

ALLAH YASA ADACE

Domin karin bayyani sai ka ajiye comments dikun ko a tuntubemu ta wanannan number 09032038203

Saturday, 31 December 2016

Lastest song Rarara again TALEKO TA LABE MP3

Ayau Ne Ranar Lahadi 01/01/2017 Allah Ya Hukunci “Dauda Kahutu Rara” Da Fitar Da Sabuwar WakarSa mai Suna “Ga Kidan Murna Saura Kiris”
itadai Wan nan Waka Ya Shirya Tane Ga “Inwa Dan Yahaiya” Dake Garin “GwamBe” Allah Ya Nuna Masa An Kwato Karagar Mulkin Gwamnati Gwambe Daga Tsohon Gwamna Gombe “Alh Umar Tanko Almakura” hakan Yasa Rara yayi masa Sabuwar waka Don Nuna Murnar Sa Da Jin Dadinsa a Karkashin Jamiyar #APC,
Yanzu kuma Muna Leken Jahar Taraba Inda Jam Iyar APC Taci Zabe Ankayi Magudi Ankabawa Jam Iyar PDP.
.
Sai ku Kasance Damu a A wan nan ShaFi Don Samun Cikakun Labaran Siyasa Da Wakokin Siyasa
.
Ga link Na Wakar Na Kasa Kuyi Download Kiji.
Note:- Make Sure You Hit Share To Facebook Blow. Thank Download