2018 - NewsHausa NewsHausa: 2018

Pages

LATEST POSTS

Tuesday 16 October 2018

Kalli Yanda Wani Masoyi Ya rubuta Sunan Masoyiyar Shi Da Wuta

Kalli Yanda Wani Masoyi Ya rubuta Sunan Masoyiyar Shi Da Wuta

WANI MASOYI KENAN DA YA SAMU WUTA 🔥 YA RUBUTA SUNAN ABAR KAUNARSHI A HANNU

Abubuwa 4 na sanyawa Mace Tabo Mara gogewa a zuciyarta idan namiji ya aikata mata su.


(Matsalolin gidan Aure).

(1)Nuna halin ko in kula yayin data Ke cikin tsananin jinyi ko wani rashin lafiya,bayan ta warke ka dawo ka nuna kana yi da ita.

(2)Nuna halin ko in kula lokacin da take cikin laulayin ciki ko Naquda .

(3) Goranta mata idan kayi mata wani abu na kyautatawa  ko bajinta yayin da wani abu na sa6ani ya hada Ku.

(4)zagin iyayenta ko aibanta su,ko wulaqanta 'yan uwanta.

Wadannan abubuwa 4 da wuya mace ta yafewa namiji su a cikin zuciyarta, koda ta yafe a zahiri saboda darajan Aure ko 'ya'ya,kuma suna haddasa kiyayya me daci da zafi a zuciyar 'ya mace ,koda bata furta ba toh abin yana nan yana damunta aranta.Allah yasa maza masu wannan dabi ar suyi haquri su gyara,Ameen.

Yadda Na Ja Ra’ayin Mata Sama Da 3000 Shiga Harkar Madigo


Wata ‘yar shekara 45 ta bayyana yadda ta ja ra’ayin mata sama da 3000 shiga harkar Madigo..

Ofori ta labarta yadda ta ja ra’ayin mata sama da 3000 shiga harka madigo a wata hirar da ta yi da gidan talabijan din AdomTV inda ta bayyana cewa tun da dadewa ta shiga harkar madigo.

Ofori ta ce, ta kware a harkar madigo ne tun a lokacin da take makaranta sakandare kuma tayi nasarar shigar da mata sama da 3000 tare da gamsar da mata marasa aure masu arziki babu kirge.

Ta ce, akasarin wadanda take aikata aika aikar nan dasu tun bayan ta samu kware manyan jami’an gwamnati mata ne da manyan ministoci inda akalla za ta iya harka da mata 10 a kowacce rana.

Ofori ta cigaba da cewa wannan harkar dai kamar yadda yawancin mutane suka dauka babu kyau, haramun ne, toh babu inda litaffin addinin kirista ‘Bible’ ya nuna haramcinsa. In kuma da akwai to ina son a nuna min shafi, kamar yadda Ofori ta bayyanawa AdomTV
Sources:-Alummta

Kalli Zazzafan Hoton Jaruma Rahama Sadau Daya Dauki Hankali

Kalli Zazzafan Hoton Jaruma Rahama Sadau Daya Dauki Hankali 

Jaruma Rahama Sadau Kenan Muna Yi Mata Fatan Alheri

Monday 15 October 2018

Maganin Kara Karfin Mazakuta A Saukake


Tabbas matsalar saurin kawowa ma’ana wato Erection Dysfunction a turance, matsala ce da ke addabar maza masu fama da rashin karfin mazakuta a yanzu saboda shan kafi zabo da ake yawan sha duk ya jawa al’uma sanyi da kuma karancin dogon zango a lokacin saduwa da iyali. Duk jijiyoyn da ke harbowa mazakuta (azzakari) jini duk sun yi sanyi.Toh ga maganin nan a saukake ba sai ka kashe wani kudi ba sosai.
Game wannan matsalar ya rinka cin giginya. Sannan yasamu ‘ya’yan baga ruwa (Large Acacia tree) ya dakata
sai ya zuba mata ruwa ya rinka sha zai yi mamaki wallahi.

Amman akwai magunguna na turawa da ake amfani dasu amman ga masu yawan shekaru ne akayi maganin domin su kara masu karfi da kuzari. Kuma magun gunan suna dauke da sina darin (sildinafil citrate) dukan su, sannan suna dauke da karfin 100mg, 50mg,120,150mg, wanda kesa zakarin namiji ya kumbura jijiyoyinsa su samu isasshen jini, sannan yasami karfi da dadewa yana aiki.

Kalli Zafafan Hotunan Jaruma Amina Amal Da Suka Dauki Hankali

Kalli hotunan Jaruma Amina Amal Da Sunka Dauki Yan Kallo A shafinta Na Instagram



Zan So Ace Matan Kannywood Su Fara Fallasa Mazan Da Su Ka Yi Lalata Da Su - Rahama Sadau

A kwanakinnan jaruman fina-finan Kasar Amurka mata sun fito da wani mataki da suka wa lakabi da Metoo wanda suke fallasa masu shirya fina-finai da kuma wasu manyan jarumai maza da suka yi lalata da su ba da son ransu ba dan su saka su a fim. .

Abin bawai kan jaruman fim kadai ya tsaya ba hadda mawaka da wasu kadan daga cikin al’ummar gari.

Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta yi fatan cewa zata so ace suma a masana’antar fina-finan Hausa su kwaikwayi irin wancan tsari.

Rahama ta jinjina maganar, watau inda da za’a yi hakan ‘ Tabdijam!!!’
Ko kuma kuna so a tona?

Friday 21 September 2018

Karanta sabuwar dabararmar da masu kudi ke amfani da ita wajan yin lalata da mata: Sai ka rike baki

Karanta sabuwar dabararmar da masu kudi ke amfani da ita wajan yin lalata da mata: Sai ka rike baki

Duniya inda ranka zaka ji ka kuma ga abubuwan ban mamaki da yawa, a yayin da malamanmu ke ta kara jan hankalin mutane da a gujewa manyan laifuka, wasu kuwa kara fito da sabon salo suke na tsunduma cikin laifin ido rufe. Zina dai haramunce bama a addinin musulunci ba kadai, harma da sauran wasu addinai.

Duk musulmin kwarai kuwa zai guje mata. Wani lamari me kama da almarane ya faru da wata mata da wani mutum me aure ke son yin lalata da ita.

Baiwar Allahn ta dade tana rokon Allah ya tsareta daga aikata Zina, har taje aikin Hajji inda can ma ta roki Allah kada ya nuna mata ranar da zata aikata Zina, kwatsam sai ga mutumin wanda yana da mata ya sameta inda ya bayyana mata cewa shifa kawai bukatarshi yayi lalata da ita.

Ta gayamishi itafa ga irin addu'ar data ke yi ma akan neman tsari da yin Zina.

Yace mata, kar ta damu idan sukayi suka gama zai biya mata kudi ta sake komawa Makka dan ta roki Allah gafara, ko kumama suje can tare, idan suka gama sai suyi wanka su je dakin Allah su rokeshi gafara.

Shahararren me fadakarwa a shafin twitter, Mustafa da aka fi sani da Angryustaz ne ya bayar da wannan labari inda yace wadda abin ya faru da itane ta bashi labari.


Tuesday 18 September 2018

Kalli Hotunan Rahama Sadau Tare Da Mawakiyar Kudu D'ja


Wannan hotunan dai na shahararar jarumar hausa da kudu tare da shahararrar mawakiyar kudu wato naija hip hop wanda sunka yi show a cikin garin kaduna wanda ya kayatar sosai wanda ba'a cewa komai ga hotunan kamar haka:-






Kalli zazzafan Hoton HadizGabon da ya birge

Hoton HadizGabon da ya birge

Tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon kenan a wannan kayataccen hoton nata da ta sha kyau, tubarkallah, muna mata fatan Alheri.

Kalli wani hoton Zainab Indomie da Kabir A. Zango

Kalli wani hoton Zainab Indomie da Kabir A. Zango

Tauraruwar fina-finan Hausa, Zainab Indomie kenan a wannan hoton da ta dauka tare da kanin Adam A. Zango me suna Kabir, sun haskaka.

Hafsat Idris ta lashe kyatar jarumar jarumai mata

Hafsat Idris ta lashe kyatar jarumar jarumai mata

Tauraruwar fina-finan Hausa, Hafsat Idris ce ta lashe kyautar jarumar jarumai mata ta City People Award sai kuma abokiyar aikinta, Hannatu Bashir da ta lashe kyautar me taimakawa babar jaruma tashekara.

Muna tayasu fatan Alheri da kuma Allah ya kara daukaka.

Monday 10 September 2018

Kalli wasu kayatattun hotunan Rahama Sadau

Kalli wasu kayatattun hotunan Rahama Sadau

Tauraruwar fina-finan Hausa da turanci Rahama Sadau kenan a wadannan sabbin hotunan nata data saki inda take sannye da doguwar riga me ratsin baki-baki da fari, ta sha kwalliyar zamani ga kai babu dan kwali.





Hotunan Fati Washa da zasu birgeka saidai.....

Hotunan Fati Washa da zasu birgeka saidai.....

Jarumar fim din hausa, Fati Washa kenan a wannan hoton nata da tayi matukar kyau saidi kai babu dan kwali, Allah yasa ta gyara, domin kamar yanda suke cewa koya tarbiyya da wa'azi suke to ya kamata a gansu da alamar mutanen kirki.

Kalli Zafafan Hotunan Maryam Yahaya sanye da yagaggen wando

Kalli Maryam Yahaya sanye da yagaggen wando

Jarumar fina-finan Hausa, Maryam Yahaya kenan a wadannan hotunan nata da suka dauki hankalan mutane, Maryam na Sanye da yagaggen wando irin na gayu a wadannan hotunan.



Kalli sabon salon dinkin mata da ya shigo gari

Kalli sabon salon dinkin mata da ya shigo gari

Zamani me abubuwa da yawa kullun kara ganin sabbin kirkirar hanyoyin rayuwa ake gani, anan wani sabon salon dinkine na mata daya shigo gari kamar yanda ake iya gani a jikin wannan matar, dinkin dai zai nuna kafadar mace a waje.

Kamar dai yanda ya saba faruwa akai-akai:Ga wasu hotunan Maryam Gidado da suka jawo mata Allah wadai

Kamar dai yanda ya saba faruwa akai-akai:Ga wasu hotunan Maryam Gidado da suka jawo mata Allah wadai

Tauraruwar fina-finan Hausa Maryam gidado ta saba saka hotuna a yanar gizo da mutane ke ganin cewa basu dace ace tana sakawa ba, to kamar dai yanda ya saba faruwa akai-akai, yauma wasu hotunan ne na Maryam da ta saka kuma suka dauki hankulan mutane, wasu sunyyi magana.

Wani cewa yayi " ki dena daukar hoto hoto haka kina azawa a yanar gizo, ke wace irice dan Allah?"

Ga sauran abinda wasu mutane da suka bayyana ra'ayoyinsu akan wadannan hotunan na Maryam Gidado suka bayyana.

Kalli wasu kayatattun hotunan Hadiza Gabon

Kalli wasu kayatattun hotunan Hadiza Gabon

Tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon kenan a wadannan hotunan nata da suka kayatar, tasha kyau muna mata fatan alheri.

Hotunan Maryam Godado tare da 'yan uwanta da suka dauki hankula

Hotunan Maryam Godado tare da 'yan uwanta da suka dauki hankula

Tauraruwar fina-finan Hausa, Maryam Gidado kenan a wadannan kyatattun hotunan nata da suka dauki hankula inda take tare da mahaifiyarta da sauran 'yan uwanta inda suka sha kwalliyar Juma'a.



Kalli Hoton Hafsat Idris da ya birge

Hoton Hafsat Idris da ya birge

Tauraruwar fina-finan Hausa, Hafsat Idris kenan a wannan kayataccen hoton nata da ta sha kyau, tubarkallah, muna mata fatan Alheri.

Saturday 8 September 2018

Babban Abun Da yake Hana Wasu ‘Yan Matan Samun Aure Da Wuri


Bayani na hakika ya tabbatar da cewa sau da yawa wasu ‘yan matan kan fada cikin larurar rashin samun abokin zama sakamakon girman kai, wanda masu hikima kan ce rawanin tsiya, shi kuma Abubakar Imam a cikin littafinsa na Magana Jar ice, ya karasa managanar da cewa, duk wanda ke wulakanta jama’a zai ga iyakarsa. Da yawan ‘yan mata yayin da suka kai wani mataki na girma tauraruwar suna haskawa a wannan lokacin wanda hakan ne yake sa wa samari su yi wo tururruwar zuwa wajen budurwa don zama masoyinta na aure da na nishadi ma. A wannan lokaci ne budurwar ke ganin ta zama tauraruwa wadda hakan yakan sa ta girman kai wajen zabar masoyi na kwarai kuma na gaskiya wanda yake sonta tsakani ga Allah. ‘Yan matan sukan zabi masoyi yayin da suka sami wanda ya fi shi sukan canja akalarsu kan wanda idanuwan su ya gano, haka za su yi ta canzawa har su rasa wanda za su zaba. Girman kai da rudin duniya yakan saka idanuwansu rufe wa su rasa gane ina suka dosa. Ba wani abu ba ne yake janyo hakan illah son rai da kuma son abin duniya shi yake kawo hakan wani lokacin ma da karance-karancen littafin Hausa da yake tasiri cikin zuciyarsu. Da yawa a yanzu sukan dauki buri mai girma su dorawa kansu wanda hakan ko kusa ba zai samu ba, idan kuwa ya samu to! Sai an sha wuya ko kuma a same shi da sauki karshe a sha wahala. Da yawa daga wasu ‘yan mata kan saka wa zuciyarsu cewa lallai sai kyakkyawan saurayi kamar zubin Fulani irin saurayin da ake ba su labari cikin littafin Hausa za su aura. Sai budurwa ta saka wa zuciyarta lallai sai irin wannan namijin za ta aura wanda yake mara makusa kamar shi ya yi kansa, ko kusa babu wannan ba zance babu kwata-kwata ba amma kafin a samu za a dade a ce an samu wanda ya hada komai ba shi da wata makusa kamar yadda na cikin littafin Hausa yake. Haka kuma wasu kan saka wannan a ransu duk saurayin da ya zo sai su ce ba sa so, saboda sun ruga sun bar wa zuciyarsu wannan tsarin. Ko kuma mace ta kudurce cewa lallai sai mai kudi saboda mijin kawarta ko saurayin kawarta mai kudi ne, don haka ita ma sai mai kudi ko kuma ajinta ya wuce ta auri talaka ko wanda sana ‘arsa ba mai girma ba ce, irin wadda duniya za ta san da zamansa ba. Iri-irin wadan nan da ma wasu ra’ayoyin nasu wanda ban ambato su ba, toh! Yakan saka wasu matan girman kai don ba duka ne aka taru aka zama daya ba, sai an amince wa saurayi ringidi- ringidi da zarar wanda ya fi shi ya zo sai zance ya sha bamban. Mata sai kun mun hakuri domin yau shafin nawa naku ne, ki sani cewa yayin da kika tsaya nuna girman kai za a kai ki a baro ki ne komai kyanki. Mata sukan rasa na zaba har lokacin da samarin za su daina zuwa lokacin mace ta huce wannan matakin da tauraruwar tata take haskawa sai kuma ta dawo tana lissafa adadin samarin da tayi tana data sani tun a wancen lokacin ta zaba daya fi mata yanzu gashi tana zaune ana aurar da kannenta tana gani. A cikin hali girman kai wasu sukan kudurce su ba za su auri mai mata ba wani sa in ma har iyaye sukan ba wa yaranau gudun mawa wajen haifar da ruwan idon yayin da a kai ta zaben aka rasa sai a dawo ana addu’ar Allah ya kawo koda me mata uku ne saboda burinsu a lokacin a aurar kar masu zuwa unguwa su rinka ci gaba da zagi ko kuma saka ido a kowanne motsi na yarinyar.

 A cewar wasu ‘yan matan zama da sautayi daya tsautsayi ne, gwara su rana kafa har Allah ya sa a dace, sai dai kuma abin takaicin shi ne za ku ga wasu mazan na arziki wadanda suke da niyyar yin aure kuma sunje wajen yarinya da zuciya daya amma ita sai ta ki amincewa da soyayyarsa koda kuwa ba shi da wata makusa a tare da shi ta biye wa samari matasa wadanda ba su da niyyar yin aure a wannan lokacin wato maza ‘yan tayin hira su rudeta su janye zuciyarta da wasu abubuwan wadanda ita a lolacin ba za ta san hakan ba sai ranar da ta yi hankali ko lolacin da ta saninta ya zo. Ina kira ga masoya musamman mata tun da batuna gare ku nake a yau da ku daina girman kai su tsaya su kula wajen zabar miji nagari, don gudun da an sani wata rana wasu mazan sukan zo wa ‘yan mata da abubuwa daban-daban dan janye zuciyarta Wanda a bayan auren mace za ta ga ba hakan yake ba sai kuma tayi da ta sani wane ta zaba sai a lokacin za ta rinka hango halayyar wancen wanda ta bari ta yi da ta sani ta dauke shi, da na sani dai keya ce. Wata ma garin girman kai ta zabo wa kanta wanda kullum zai rinka jibgarta ko kuma wanda zai rinka hanata abinci, dan akwai masu kudin da basa iya fitarwa cikin gidansu basa bawa iyalansu komai sai dai a runka gyara ginin gida ko shi ya tunka dinki yana canjawa ana alhj wane me kudi ne amma fa cikin gidan sa iyalai na kuka ‘yan mata sai a kiyaye. Haka zalika akwai namijin da za ki dabe shi dan gayunsa amma bayan anyi aure sai lamari ya canja wannan dan tsukewar da yake yi yana janyo zuciyarki sai kiga duk ba hakan yake ba sai zai futa yake samun daman yin wanka ma in har zabai futa ba toh ba shi ba wanka kin ga ba labari lamari ya baci sai a kula dan gudun da an sani an zabi me shigar kamala wanda yake sako ta-zarce ana kushe shi ana cewa bai waye ba.

Masoya sai a kula a rinka danne zuciya a nutsu a yi aiki da hankali wajen zabar mijin aure don kar a yi zaben tumun-dare. Sanfuran Kalaman Soyayya Muna son junan mu kuma yanzu mun gama zama daya amma meye lefina dan na mamaye zuciyar kyakykyawa kamarki? Inama ace kikalli mudubi kiga tsabar kyan halittarki dole na riritaki na kula dake domin bazanyi wasa ki kubuceminba N inasan wahalar da nasha harna sameki tabbas ke mai darajace kuma bazan miki kishiyaba Ahankali gashi zuciyata ta kamu da cutar da ke kadaice mai maganinta babu maganar na guje to inama zanje na samu nutsuwa sama da gunki masoyiyata Kece idona yake son kallo a koda yaushe kallon hotonki ya zamammin aiki wallahi ke kyakykyawa ce Wannan zumar ta soyayya zan ci gaba da lasa miki muddin zaki sha daga koramata Ke hasken rana ce dake dusashe duk-kan duhu, da daddare kuwa kece farin wata sha kallo Kuma kece tauraruwar da take haska sararin samaniyar zuciyata Kyallin kyawun fatarki kadai kan haddasar da hargitsin nishadi a zuciya sanda na tuno da hakan Dukkan hakkin soyayya zan baki tunda kin ban ragamarki a hannuna da kuma sanyaya ranki kece zara ni wata Zanso ace kina gefena dakin juya ni zaki gani a damarki Ni na ruga na mallaka kaina gareki komene zan miki bana kokonto tunda na gane kece maisona.

 Kinsan walwalarki itace sinadarina na warwasawa. Ka goda Allah domin kuwa kana da babbar bai wa ta kalamai wadda duk wata ‘ya macen data jisu dole su shiga cikin jikinta har ya sata walwala koda kuwa ranta a bace yake lokacin ina alfahari da kai zamowa gwarzo gareni kuma jajirtacce wajen bayyanar da ingantacciyar soyayya gareni me dauke da nishadi. . Copyright

Wani Mahaukaci Yayi Kokarin Yiwa Matar Aure Fyade A Kasuwa


Wani wasan kwaikwayo ya auku a sananniyar
kasuwar Ogbeogonogo dake garin Asaba, cikin
jihar Delta a yayin da wani da ake zargin mahauci
ne ya yi mai matsakaicin shekara lokacin da ya yi
kokarin yiwa wata matar aure fyade a cikin
kasuwar. Lamarin ya auku ne a ranar asabara data gabata
kuma lamarin ya auku ne da misalign karfe biyu
na rana a lokacin da matar take kan sa’anar ta ta
sayar manja da kayan masarufi. Wata ganau mai suna Janet Agbou ta shedawa
kafar Daily Post cewar, mahaukacin mai suna
Simeon wanda yake sanye da yagaggun sitira ya
yi kokarin hawan bayan matar, inda hakan ya
janyo farfashewar kwalaben ta dake cike da
manja. Janet Agbou ta kara da cewar, mahaukacin ya
samu nasarar cire mata zani har ya samu danne ta
kuma ga dukkan alamu mutumin mahaukaci ne.

A cewar Janet Agbou mahaukacin ya yi kokarin
sanya alurar sa a cikin gaban matar, inda masu
wucewa suka kawo mata dauki suka kuma fara danawa mahaukacin na jaki. Daga baya an mika mahaukacin ga ‘yan sanda na
gundumar “A”, inda bayan da suka gudanar da
bincike suka gano cewar mahaukaci ne.

 Da take
hira da kafar ta Daily Post matar wadda ta bukaci
kar a ambaci sunan ta tace lamarin ya girgizata. A cewar matar, “ Ji kawai na yi an kama ni ta
baya, kuma wanda ya kama ni din yana ta
kokarin keta mutuncina, wanda a kokowar da
muke yi ne sai muka fadi a kasa a tare, inda na
fara ihun a kawo mini dauki. Gungun mutane sun
bashi kashi daga baya aka mika shi ga ‘yan sanda. Ta kara da cewa, ni matar aure ce mai ‘yaya uku,
wannan aikin shedan ne kuma na godewa Allah
da ya tsyar da abin a nan domin ban taba sanin
wannan lamarin zai auku dani ba.

Da yake jawabi
akan lamarin, kakakin rundunar ‘yan sandan
jihar DSP Aniamaka Andrew ya ce, duk da jibgar da mahaukacin yasha bai ce uffan ba. Ya sanar da cewar munyi amannar a bisa
binciken da muka gudanar mutumin mahaukaci
ne kuma baza mu iya tsare shi ba mun dai kashi
asibi don ayi masa magani.