March 2017 - NewsHausa NewsHausa: March 2017

Pages

LATEST POSTS

Friday 24 March 2017

DOWNLOAD MP3: Wizkid ft Angel – Jaiye Jaiye (Remix) new song





"Jaiye Jaiye no doubt one of the biggest song of Wizkid’s career.
Still caught up in the international flex Here, is an international version which features UK singer – ANGEL.
Enjoy!

DOWNLOAD MP3 HERE


[MUSIC] Aimskid -ft -kheegz-DJ A.B - Abasu new song


Welcome to Hausamobile blog i came to You with Another song from the star of Arewa rappers  or arewa singer's YNS DJ A.B tittle of the son is 'ABASU'  featuring with Aimskid-ft kheengz-Dj click here to gtqb your music.

DOWNLOAD MP3 HERE

Wednesday 22 March 2017

[MUSIC] B O C Madaki Barde Baban Chasu : BORN SHINNEROO new song

Welcome to Hausamobile new song by Barde babban chasu
the tittle of the song is Born SinnerOOO.Click here to Grab Your music.

DOWNLOAD MP3

[MUSIC]B o c Madaki Barde Baban Chasu :Tazo new song

Welcome to Hausamobile blog iam so very happy to post this fantastic song by barde baban chasu BOC MADAKI.The tittle of the song is TAZO .Click here to Grab Your music.

DOWNLOAD MP3 

Tuesday 21 March 2017

[MUSIC] ClassiQ -Kawai

You're welcome to hausamobile blog for more download music and other things u can know download the song of ClassiQ the title  is 'Kawai' click here to download .

DOWNLOAD MP3 HERE

Monday 20 March 2017

Download Video Making of Macukule Song -Umar M sharff

Making of MACUKELE song waka cemai dinbin Tarihi wanda Anyi wannan waka tun shekaru 13 ,in da Ali nuhu yake bayyanin cewa wannan waka an rerata kuma an koyar da ita tun lokacin da sunkaje Abuja Tare da shi,Ahmed s nuhu,Lawal ahmed auwal isa west tare da eanda ya koyar da rawar Ahmed bello.
Ahmed bello dae ya dade ya koyar da rawa a FKD production sama da sheka gomasha Takwas 18.Wanannan waka tana dauke da abubuwa na kamar Tsoro misali ga yara wanda idan wannan waka ta fito zaka wakatar da ku.
  Domin domin download wannan video na Macukule ka latsa nan.

DOWNLOAD  MP4 HERE



[MUSIC] B o c Madaki Barde Baban chasu song Title [Zafi]

You're welcome to Hausamobie blog .Today i vcame to you with good song by the B.O.C Madaki Barde baban chasu The title of the song is Zafi.
click here to grab your music

DOWNLOAD MP3 HERE

Saturday 18 March 2017

[MUSIC] Dj Ab song [Bugamusu Gan Gan]

DJ ABBA song title Bugamusu Gan Gan to download click here 

DOWNLOAD MP3 HERE

MUSIC:Classiq song Tittle:Duniya feat Ruby

Your welcome to Hausamobile blogz always stay with us.

classiq :Duniya feat Ruby click here to download

DOWNLOAD MP3 HERE

[music] Classiq song [king-kong]

Hello my guyz ur welcome hausamobile blogz stay always with us for more fantastic music .
Today we are come with song my Arewa mafiya the tittle of song is King-kong click here to download 

DOWNLOAD MP3 HERE

Friday 17 March 2017

Sunayen Wadanda Suka Je Yakin Badar - Sheikh Aminu IbrahimDaurawa

Sunayen Wadanda Suka Je  Yakin Badar.

1shugaba Muhammad
(SAW).

2. Abu Bakar as-Shiddiq (RA)

3. Umar bin al-Khattab (RA)

4. Utsman bin Affan (RA)
5. Ali bin Abu Tholib (RA)

6. Talhah bin ‘Ubaidillah (RA)

7. Bilal bin Rabbah (RA)

8. Hamzah bin Abdul Muttolib (RA)

9. Abdullah bin Jahsyi (RA)

10. Al-Zubair bin al-Awwam (RA)
11. Mus’ab bin Umair bin Hasyim
(RA)

12. Abdur Rahman bin ‘Auf (RA)

13. Abdullah bin Mas’ud (RA)

14. Sa’ad bin Abi Waqqas (RA)

15. Abu Kabsyah al-Faris (RA)
16. Anasah al-Habsyi (RA)

17. Zaid bin Harithah al-Kalbi (RA)

18. Marthad bin Abi Marthad al-
Ghanawi (RA)

19. Abu Marthad al-Ghanawi (RA)

20. Al-Husain bin al-Harith bin Abdul Muttolib (RA)

21. ‘Ubaidah bin al-Harith bin Abdul
Muttolib (RA)

22. Al-Tufail bin al-Harith bin Abdul
Muttolib (RA)

23. Mistah bin Usasah bin ‘Ubbad bin Abdul Muttolib (RA)

24. Abu Huzaifah bin ‘Utbah bin
Rabi’ah (RA)

25. Subaih (maula Abi ‘Asi bin
Umaiyyah) (RA)

26. Salim (maula Abu Huzaifah) r.a. 27. Sinan bin Muhsin (RA)

28. ‘Ukasyah bin Muhsin (RA)

29. Sinan bin Abi Sinan (RA)

30. Abu Sinan bin Muhsin (RA)

31. Syuja’ bin Wahab (RA)

32. ‘Utbah bin Wahab (RA)
33. Yazid bin Ruqais (RA)

34. Muhriz bin Nadhlah (RA)

35. Rabi’ah bin Aksam (RA)

36. Thaqfu bin Amir (RA)

37. Malik bin Amir (RA)

38. Mudlij bin Amir (RA)
39. Abu Makhsyi Suwaid bin
Makhsyi al-To’i (RA)
40. ‘Utbah bin Ghazwan (RA)

41. Khabbab (maula ‘Utbah bin
Ghazwan) (RA)

42. Hathib bin Abi Balta’ah al- Lakhmi (RA)

43. Sa’ad al-Kalbi (maula HathiB-)
(RA)

44. Suwaibit bin Sa’ad bin
Harmalah (RA)

45. Umair bin Abi Waqqas (RA)
46. Al-Miqdad bin ‘Amru (RA)

47. Mas’ud bin Rabi’ah (RA)

48. Zus Syimalain Amru bin Amru
(RA)

49. Khabbab bin al-Arat al-Tamimi
(RA)
50. Amir bin Fuhairah (RA)

51. Suhaib bin Sinan (RA)

52. Abu Salamah bin Abdul Asad
(RA)

53. Syammas bin Uthman (RA)

54. Al-Arqam bin Abi al-Arqam (RA) 55. Ammar bin Yasir (RA)

56. Mu’attib bin ‘Auf al-Khuza’i (RA)

57. Zaid bin al-Khattab (RA)

58. Amru bin Suraqah (RA)

59. Abdullah bin Suraqah (RA)

60. Sa’id bin Zaid bin Amru (RA)
61. Mihja bin Akk (maula Umar bin
al-KhattaB-) (RA)

62. Waqid bin Abdullah al-Tamimi
(RA)

63. Khauli bin Abi Khauli al-Ijli (RA)

64. Malik bin Abi Khauli al-Ijli (RA) 65. Amir bin Rabi’ah (RA)

66. Amir bin al-Bukair (RA)

67. Aqil bin al-Bukair (RA)

68. Khalid bin al-Bukair (RA)

69. Iyas bin al-Bukair (RA)

70. Uthman bin Maz’un (RA)
71. Qudamah bin Maz’un (RA)

72. Abdullah bin Maz’un (RA)

73. Al-Saib bin Uthman bin Maz’un
(RA)

74. Ma’mar bin al-Harith (RA)

75. Khunais bin Huzafah (RA)
76. Abu Sabrah bin Abi Ruhm (RA)

77. Abdullah bin Makhramah (RA)

78. Abdullah bin Suhail bin Amru
(RA)

79. Wahab bin Sa’ad bin Abi Sarah
(RA)
80. Hatib bin Amru (RA)

81. Umair bin Auf (RA)

82. Sa’ad bin Khaulah (RA)

83. Abu Ubaidah Amir al-Jarah (RA)

84. Amru bin al-Harith (RA)

85. Suhail bin Wahab bin Rabi’ah (RA)

86. Safwan bin Wahab (RA)

87. Amru bin Abi Sarah bin Rabi’ah
(RA)

88. Sa’ad bin Muaz (RA)

89. Amru bin Muaz (RA)
90. Al-Harith bin Aus (RA)

91. Al-Harith bin Anas (RA)

92. Sa’ad bin Zaid bin Malik (RA)

93. Salamah bin Salamah bin
Waqsyi (RA)

94. ‘Ubbad bin Waqsyi (RA)
95. Salamah bin Thabit bin Waqsyi
(RA)

96. Rafi’ bin Yazid bin Kurz (RA)

97. Al-Harith bin Khazamah bin ‘Adi
(RA)

98. Muhammad bin Maslamah al- Khazraj (RA)

99. Salamah bin Aslam bin Harisy
(RA)

100. Abul Haitham bin al-Tayyihan
(RA)

101. ‘Ubaid bin Tayyihan (RA)
102. Abdullah bin Sahl (RA)

103. Qatadah bin Nu’man bin Zaid
(RA)

104. Ubaid bin Aus r.a.

105. Nasr bin al-Harith bin ‘Abd r.a.

106. Mu’attib bin ‘Ubaid r.a.
107. Abdullah bin Tariq al-Ba’lawi
r.a.

108. Mas’ud bin Sa’ad r.a.

109. Abu Absi Jabr bin Amru r.a.

110. Abu Burdah Hani’ bin Niyyar
al-Ba’lawi r.a.
111. Asim bin Thabit bin Abi al-
Aqlah r.a.

112. Mu’attib bin Qusyair bin Mulail
r.a.

113. Abu Mulail bin al-Az’ar bin Zaid
r.a.
114. Umair bin Mab’ad bin al-Az’ar
r.a.

115. Sahl bin Hunaif bin Wahib r.a.

116. Abu Lubabah Basyir bin Abdul
Munzir r.a.

117. Mubasyir bin Abdul Munzir r.a. 118. Rifa’ah bin Abdul Munzir r.a.

119. Sa’ad bin ‘Ubaid bin al-Nu’man
r.a.

120. ‘Uwaim bin Sa’dah bin ‘Aisy
r.a.

121. Rafi’ bin Anjadah r.a. 122. ‘Ubaidah bin Abi ‘Ubaid r.a.

123. Tha’labah bin Hatib r.a.

124. Unais bin Qatadah bin Rabi’ah
r.a.

125. Ma’ni bin Adi al-Ba’lawi r.a.

126. Thabit bin Akhram al-Ba’lawi r.a.

127. Zaid bin Aslam bin Tha’labah
al-Ba’lawi r.a.

128. Rib’ie bin Rafi’ al-Ba’lawi r.a.

129. Asim bin Adi al-Ba’lawi r.a.

130. Jubr bin ‘Atik r.a.
131. Malik bin Numailah al-Muzani
r.a.

132. Al-Nu’man bin ‘Asr al-Ba’lawi
r.a.

133. Abdullah bin Jubair r.a.

134. Asim bin Qais bin Thabit r.a. 135. Abu Dhayyah bin Thabit bin
al-Nu’man r.a.

136. Abu Hayyah bin Thabit bin al-
Nu’man r.a.

137. Salim bin Amir bin Thabit r.a.

138. Al-Harith bin al-Nu’man bin Umayyah r.a.

139. Khawwat bin Jubair bin al-
Nu’man r.a.

140. Al-Munzir bin Muhammad bin
‘Uqbah r.a.

141. Abu ‘Uqail bin Abdullah bin Tha’labah r.a.

142. Sa’ad bin Khaithamah r.a.

143. Munzir bin Qudamah bin
Arfajah r.a.

144. Tamim (maula Sa’ad bin
Khaithamah) r.a.
145. Al-Harith bin Arfajah r.a.

146. Kharijah bin Zaid bin Abi
Zuhair r.a.

147. Sa’ad bin al-Rabi’ bin Amru r.a.

148. Abdullah bin Rawahah r.a.

149. Khallad bin Suwaid bin Tha’labah r.a.

150. Basyir bin Sa’ad bin Tha’labah
r.a.

151. Sima’ bin Sa’ad bin Tha’labah
r.a.

152. Subai bin Qais bin ‘Isyah r.a. 153. ‘Ubbad bin Qais bin ‘Isyah r.a.

154. Abdullah bin Abbas r.a.

155. Yazid bin al-Harith bin Qais r.a.

156. Khubaib bin Isaf bin ‘Atabah
r.a.

157. Abdullah bin Zaid bin Tha’labah r.a.

158. Huraith bin Zaid bin Tha’labah
r.a.

159. Sufyan bin Bisyr bin Amru r.a.

160. Tamim bin Ya’ar bin Qais r.a.

161. Abdullah bin Umair r.a.
162. Zaid bin al-Marini bin Qais r.a.

163. Abdullah bin ‘Urfutah r.a.

164. Abdullah bin Rabi’ bin Qais r.a.

165. Abdullah bin Abdullah bin Ubai
r.a.

166. Aus bin Khauli bin Abdullah r.a. 167. Zaid bin Wadi’ah bin Amru r.a.

168. ‘Uqbah bin Wahab bin Kaladah
r.a.

169. Rifa’ah bin Amru bin Amru bin
Zaid r.a.

170. Amir bin Salamah r.a.
171. Abu Khamishah Ma’bad bin
Ubbad r.a.

172. Amir bin al-Bukair r.a.

173. Naufal bin Abdullah bin
Nadhlah r.a.

174. ‘Utban bin Malik bin Amru bin al-Ajlan r.a.

175. ‘Ubadah bin al-Somit r.a.

176. Aus bin al-Somit r.a.

177. Al-Nu’man bin Malik bin
Tha’labah r.a.

178. Thabit bin Huzal bin Amru bin Qarbus r.a.

179. Malik bin Dukhsyum bin
Mirdhakhah r.a.

180. Al-Rabi’ bin Iyas bin Amru bin
Ghanam r.a.

181. Waraqah bin Iyas bin Ghanam r.a.

182. Amru bin Iyas r.a.

183. Al-Mujazzar bin Ziyad bin
Amru r.a.

184. ‘Ubadah bin al-Khasykhasy r.a.

185. Nahhab bin Tha’labah bin Khazamah r.a.

186. Abdullah bin Tha’labah bin
Khazamah r.a.

187. Utbah bin Rabi’ah bin Khalid
r.a.

188. Abu Dujanah Sima’ bin Kharasyah r.a.

189. Al-Munzir bin Amru bin
Khunais r.a.

190. Abu Usaid bin Malik bin
Rabi’ah r.a.

191. Malik bin Mas’ud bin al-Badan r.a.

192. Abu Rabbihi bin Haqqi bin Aus
r.a.

193. Ka’ab bin Humar al-Juhani r.a.

194. Dhamrah bin Amru r.a.

195. Ziyad bin Amru r.a.
196. Basbas bin Amru r.a.

197. Abdullah bin Amir al-Ba’lawi
r.a.

198. Khirasy bin al-Shimmah bin
Amru r.a.

199. Al-Hubab bin al-Munzir bin al- Jamuh r.a.

200. Umair bin al-Humam bin al-
Jamuh r.a.

201. Tamim (maula Khirasy bin al-
Shimmah) r.a.

202. Abdullah bin Amru bin Haram r.a.

203. Muaz bin Amru bin al-Jamuh
r.a.

204. Mu’awwiz bin Amru bin al-
Jamuh r.a.

205. Khallad bin Amru bin al-Jamuh r.a.

206. ‘Uqbah bin Amir bin Nabi bin
Zaid r.a.

207. Hubaib bin Aswad r.a.

208. Thabit bin al-Jiz’i r.a.

209. Umair bin al-Harith bin Labdah r.a.

210. Basyir bin al-Barra’ bin Ma’mur
r.a.

211. Al-Tufail bin al-Nu’man bin
Khansa’ r.a.

212. Sinan bin Saifi bin Sakhr bin Khansa’ r.a.

213. Abdullah bin al-Jaddi bin Qais
r.a.

214. Atabah bin Abdullah bin Sakhr
r.a.

215. Jabbar bin Umaiyah bin Sakhr r.a.

216. Kharijah bin Humayyir al-
Asyja’i r.a.

217. Abdullah bin Humayyir al-
Asyja’i r.a.

218. Yazid bin al-Munzir bin Sahr r.a.

219. Ma’qil bin al-Munzir
bin Sahr r.a.

220. Abdullah bin al-Nu’man bin
Baldumah r.a.

221. Al-Dhahlak bin Harithah bin Zaid r.a.

222. Sawad bin Razni bin Zaid r.a.

223. Ma’bad bin Qais bin Sakhr bin
Haram r.a.

224. Abdullah bin Qais bin Sakhr
bin Haram r.a.
225. Abdullah bin AbuTausif di
Manaf r.a.

226. Jabir bin Abdullah bin Riab r.a.

227. Khulaidah bin Qais bin al-
Nu’man r.a.

228. An-Nu’man bin Yasar r.a.
229. Abu al-Munzir Yazid bin Amir
r.a.

230. Qutbah bin Amir bin Hadidah
r.a.

231. Sulaim bin Amru bin Hadidah
r.a. 232. Antarah (maula Qutbah bin
Amir) r.a.

233. Abbas bin Amir bin Adi r.a.

234. Abul Yasar Ka’ab bin Amru bin
Abbad r.a.

235. Sahl bin Qais bin Abi Ka’ab bin al-Qais r.a.

236. Amru bin Talqi bin Zaid bin
Umaiyah r.a.

237. Muaz bin Jabal bin Amru bin
Aus r.a.

238. Qais bin Mihshan bin Khalid r.a. 239. Abu Khalid al-Harith bin Qais
bin Khalid r.a.

240. Jubair bin Iyas bin Khalid r.a.

241. Abu Ubadah Sa’ad bin Uthman
r.a.

242. ‘Uqbah bin Uthman bin Khaladah r.a.

243. Ubadah bin Qais bin Amir bin
Khalid r.a.

244. As’ad bin Yazid bin al-Fakih r.a.

245. Al-Fakih bin Bisyr r.a.

246. Zakwan bin Abdu Qais bin Khaladah r.a.

247. Muaz bin Ma’ish bin Qais bin
Khaladah r.a.

248. Aiz bin Ma’ish bin Qais bin
Khaladah r.a.

249. Mas’ud bin Qais bin Khaladah r.a.

250. Rifa’ah bin Rafi’ bin al-Ajalan
r.a.

251. Khallad bin Rafi’ bin al-Ajalan
r.a.

252. Ubaid bin Yazid bin Amir bin al-Ajalan r.a.

253. Ziyad bin Lubaid bin Tha’labah
r.a.

254. Khalid bin Qais bin al-Ajalan
r.a.

255. Rujailah bin Tha’labah bin Khalid r.a.

256. Atiyyah bin Nuwairah bin
Amir r.a.

257. Khalifah bin Adi bin Amru r.a.

258. Rafi’ bin al-Mu’alla bin Luzan
r.a. 259. Abu Ayyub bin Khalid al-Ansari
r.a.

260. Thabit bin Khalid bin al-
Nu’man r.a.

261. ‘Umarah bin Hazmi bin Zaid
r.a. 262. Suraqah bin Ka’ab bin Abdul
Uzza r.a.

263. Suhail bin Rafi’ bin Abi Amru
r.a.

264. Adi bin Abi al-Zaghba’ al-
Juhani r.a.
 265. Mas’ud bin Aus bin Zaid r.a.

266. Abu Khuzaimah bin Aus bin
Zaid r.a.

267. Rafi’ bin al-Harith bin Sawad
bin Zaid r.a.

268. Auf bin al-Harith bin Rifa’ah r.a.

269. Mu’awwaz bin al-Harith bin
Rifa’ah r.a.

270. Muaz bin al-Harith bin Rifa’ah
r.a.

271. An-Nu’man bin Amru bin Rifa’ah r.a.

272. Abdullah bin Qais bin Khalid
r.a.

273. Wadi’ah bin Amru al-Juhani
r.a.

274. Ishmah al-Asyja’i r.a.
275. Thabit bin Amru bin Zaid bin
Adi r.a.

276. Sahl bin ‘Atik bin al-Nu’man
r.a.

277. Tha’labah bin Amru bin
Mihshan r.a.
278. Al-Harith bin al-Shimmah bin
Amru r.a.

279. Ubai bin Ka’ab bin Qais r.a.

280. Anas bin Muaz bin Anas bin
Qais r.a.

281. Aus bin Thabit bin al-Munzir bin Haram r.a.

282. Abu Syeikh bin Ubai bin Thabit
r.a.

283. Abu Tolhah bin Zaid bin Sahl
r.a.

284. Abu Syeikh Ubai bin Thabit r.a. 285. Harithah bin Suraqah bin al-
Harith r.a.

286. Amru bin Tha’labah bin Wahb
bin Adi r.a.

287. Salit bin Qais bin Amru bin
‘Atik r.a.
288. Abu Salit bin Usairah bin Amru
r.a.

289. Thabit bin Khansa’ bin Amru
bin Malik r.a.

290. Amir bin Umaiyyah bin Zaid
r.a. 291. Muhriz bin Amir bin Malik r.a.

292. Sawad bin Ghaziyyah r.a.

293. Abu Zaid Qais bin Sakan r.a.

294. Abul A’war bin al-Harith bin
Zalim r.a.

295. Sulaim bin Milhan r.a.
295. Sulaim bin Milhan r.a.

296. Haram bin Milhan r.a.

297. Qais bin Abi Sha’sha’ah r.a.

298. Abdullah bin Ka’ab bin Amru
r.a.

299. ‘Ishmah al-Asadi r.a.
300. Abu Daud Umair bin Amir bin
Malik r.a.

301. Suraqah bin Amru bin ‘Atiyyah
r.a.

302. Qais bin Mukhallad bin
Tha’labah r.a.
303. Al-Nu’man bin Abdi Amru bin
Mas’ud r.a.

304. Al-Dhahhak bin Abdi Amru r.a.

305. Sulaim bin al-Harith bin
Tha’labah r.a.

306. Jabir bin Khalid bin Mas’ud r.a.
307. Sa’ad bin Suhail bin Abdul
Asyhal r.a.

308. Ka’ab bin Zaid bin Qais r.a.

309. Bujir bin Abi Bujir al-Abbasi r.a.

310. ‘Itban bin Malik bin Amru al-
Ajalan (RA) 311. ‘Ismah bin al-Hushain bin
Wabarah (RA)

312. Hilal bin al-Mu’alla al-Khazraj
(RA)

313. Oleh bin Syuqra. (RA)
Allah Ya Yarda dasu amen

ku kasance da sadeeqmedia.com.ng domin yada sunnah

Thursday 16 March 2017

Etisalat Free Unlimited browsing Cheat for Tweakcare V5.8

Etisalat free unlimited browsing cheat for tweakcare V5.8

Hello friends ur welcome to sadeeqmedia blog to iam come to you with good cheat follo the procedure step by step.

APN SETTINGS
Use Etisalat default APN settings
*- Download the latest Tweakware VPN app from
 download HERE
*- After installing, go to ' SETTINGS ' and click on ' REMOTE TWEAK ' to start the installation process. (Use another sim with data to install the Remote Tweak - 1MB is just enough)

*- After installation is finished, go back to the app homepage and select the ' REMOTE TWEAK ' option in server list.

*- Now, tap on CONNECT to start connecting Tweakware and wait for it to get connected. It will get connected within 10 seconds, and when it's connected, just launch your browser and start browsing, downloading and streaming movies. It doesn't disconnect at all.

*- PLEASE NOTE :
This Remote Tweak Is Removed If You " force Close " the app Or " exit " the app Or Reboot Your Phone. In That Case You Have To re-do The Above steps Again To Get The Remote Settings Back.

NB:Drop ur comments if you test is working or any questions please 

[MP3] Sabuwar Wakar Rarara Mai Taken [Kano Ta Ganduje song]

sabuwar wakar Rarara mai taken :Kano Ta Ganduje ce domin sauraren wannan waka sai ka latsa nan.

DOWNLOAD MP3 HERE


Wednesday 15 March 2017

Ana Biyana Albashi, Amma Bana Zuwa Wurin Aiki, Yaya Hukuncina ? - Dr Jamilu Yusuf Zarewa

Ana Biyana Albashi, Amma Bana  Zuwa Wurin Aiki, Yaya Hukuncina ?

Tambaya

Assalamu Alaikum WarahmatulLAH? Barka da dare Dr dafatan kawuni lafiya Allah Yasa haka Shaikh Inada wata Tambayane ataimakamin da amsa. Dr, Matace tana aikin Gwamnati a wata jaha sai kuma barin Jahar ya kama su ita da mijinta ma'ana suka tashi kwata-kwata daga Wannan Jahar sai ya zama bata zuwa aikinta amma kuma Ana bata Salary duk wata amma Principal din makarantar da take aiki yana sane shi ya amince mata ta tapi sai kuma wani Ma'aikacin ma'aikatar Ilmi to amma ma'aikatar ba ta da masaniya to Dr Yaya kudin datake karba duk wata Ya halatta taci gaba da karba ko ta daina karba? don Abun yana damunta tana ta tunanin abun koda yaushe. Ataimaka min da Amsa Dr. Bissalaam

Amsa
Wa alaikum assalam,

Bai halatta ta ci ba, saboda albashi ana bayar da shi ne ga wanda ya yi aiki, halattawar da principal ya yi mata ba zai ba ta damar cin kudin ba tun da ba mallakarsa ba ne, kudin al'uma ne mabukata.

Hukuncin yana zagayawa ne tare da sanuwar dalilinsa ko rashinsa.

Zunubi shi ne abin da ya maka kaikayi a rai,kuma ka ji tsoran kar mutane su tsinkayo kai, kamar yadda hadisi ya tabbatar.

Allah ne mafi sani 

Amsawa

Dr.JamiluYusuf  Zarewa

22/02/2017

ku kasance da sadeeqmedia.com.ng a koda yaushe muna bukatar comments dinku na tambaya gyra ko karin bayyani

Kundin Masu Tuba Fitowa Ta Daya 001

KUNDIN MASU TUBA (001
Akwai wata Mace karuwa (Daga cikin Banu Isra'eel) tana da Sulusin kyawu. wato kamar yadda aka bama Annabi Yusuf (as) rabin kyawu, ita kuma kashi ɗaya cikin uku aka bata. 

Ita Karuwa ce amma Bata yarda wani yayi Zina da ita har sai ya bata Dinare 'dari. 

Akwai wani Mutum mai yawan ibadah watarana ya kalleta ta bashi sha'awa don hala yaje yayi ta aiki da hannunsa yana tara kudin har sai da ya tattaro dinare 'dari din nan sannan ya taho wajenta. 

Ya bata labarin dukkan abinda ya faru, sannan ta umurceshi ya shigo wajenta tana zaune akan wani gadon zinare. 

Har sai da ya kusa afkawa gareta sai ya tuna da tsayuwarsa agaban Allah. Nan take sai tsoro ya kamashi, jikinsa ya rika rawa. 

Sai ya tashi yace mata ki kyaleni in fita na bar miki dinare 'dari din nan. Sai tace "Menene ya faru gareka? Kace na baka sha'awa har kaje kayi aiki da hannunka ka tara wannan kudi, amma yanzu kuma gashi ka samu abinda kake nema amma ka tashi?".

Sai yace "Naji tsoron Allah ne kuma ina tuna ranar da zan tsaya agabansa, Don haka sai naji ina Qinki. Hakika yanzu kece wacce nafi Qi daga cikin Mutane".

Sai Matar tace "In dai abinda ka fada din nan gaskiya ne, to lallai babu wanda yafi chanchanta in aureshi sai kai".

Sai yace "To ki kyaleni dai in fita". 

Tace "Sai dai kayi mun alkawarin cewa zaka aureni".

Sai yace "To ki kyaleni in fita tukunna". Sai tace "To lallai ni nayi alkawarin zan biyoka domin ka aureni".

Sai yace "Watakil"... Sannan ya tashi ya sanya suturarsa ya fita ya koma garinsu. 

Ita kuma wannan Karuwa sai ta fito ta tuba tana yin nadama bisa abinda ta aikata a baya. 

Ta fito har sai da tazo garin da wannan mutumin yake, ta tambayi sunansa da kuma gidansa har aka nuna mata. 

Da aka sanar dashi cewa "Ga wata sarauniya nan tazo nemanka". Yana fitowa da ya kalleta (ya tuno da abinda ya kusa faruwa atsakaninsa da ita) sai yaja numfashi ya fadi akan hannunta ya rasu!. 

Sai tace "To wannan dai ya tsere mun. Amma shin yana da wani Makusanci?". Sai aka ce mata "Ga wani 'San uwansa nan amma Faqiri ne".

Sai tace "Na yarda zan aureshi saboda soyayyar da nake yiwa 'Dan uwansa".

Sai ta aureshi kuma Allah ya albarkaci auren nasu har sai da ta haifi Annabawa guda Bakwai.

Ibnu Qudaamah ne ya kawo wannan Qissar acikin littafinsa "KITABUT TAWWABEEN".

Ya Allah ka karbi tuban al'ummarmu ka gafarta mana zunubanmu ka sanyamu cikin Salihan bayinka ameeen.

Fassara daga Zauren Fiqhu  (14-03-2017).

Tuesday 14 March 2017

Illar Munafinci - Sheikh Amin Ibrahim Daurawa

ILLAR MUNAFINCI

Alamomin Munafiki Hudu ne, Kamar yadda ya
tabbata a hadisin Bukhari da Muslum, da wuya
yanzu ka sami wanda bshi da ko daya daga cikin
wannan halin, sai wanda Allah ya tsare, Allah ya
kiyaye mu, ya gyara halayan mu. 

1-Karya

2- Saba Alkawari

3- Cin Amana

4- Yaudara

Allah ka rabumu da munafinci

Bacci Bayan Sallar Asuba - Dr Jamilu Yusuf Zarewa

Bacci Bayan Sallar  Asuba!!

 Tambaya

Assalamu alaikum, malam INA da wata
tambaya shin menene hukuncin yin bacci
bayan sallar asuba? Allah ya taimaki malam!

 Amsa:

Wa alaikum assalam.To malam babu wani hadisi mai inganci wanda ya hana bacci bayan sallar asuba, sai dai bayan sallar asuba lokaci ne mai albarka, wannan yasa Annabi S.A.W idan ya yi sallar asuba baya tashi daga wurin sallar sai rana ta fito, haka ma sahabbansa Allah ya yarda da su, kamar yadda Muslim ya rawaito a hadisi mai lamaba ta: 670.

Kuma Annabi s.a.w yana cewa: "Allah ka sanyawa al'umata albarka a cikin jijjifinta" Tirmizi a hadisi mai lamba ta: 1212, kuma ya kyautata shi.

Wannan yake nuna cewa lokaci ne mai
albarka, wanda bai dace da bacci ba,
wannan ya sa ko da rundunar yaki Annabi
s.a.w. yake so ya aika, yakan aikata ne afarkon yini saboda albarkar lokacin.

Wasu daga cikin magabata, sun karhanta
yin baccin bayan sallar asuba, Urwatu dan Zubair yana cewa : "Idan aka ce min wane yana baccin safe na kan guje shi' kamar yadda Ibnu Abi-shaiba ya ambata a
Musannaf dinsa 5\222.

Ya kamata ka shagala da neman ilimi ko
kosuwanci a irin wannan lokacin.

Allah ne mafi sani.

Amsawa

Dr. JamiluYusuf Zarewa
30/01/2015

Sunday 12 March 2017

[MP3]Sabuwar wakar Gamayyar mawaka da sukayi Ta Murna dawowar Baba Buhari Daga London:[Oyoyo Baba Buhari song]

sabuwar wakar Gamayyar mawaka da sukayi murna dawowar baba buhari daga London mai Taken :Oyoyo baba buhari.Mawakan sun hada da:
Baban chinedu.
Ali jita.
Abubakar sani
dae sauransu.
Ayi sauraro lafiya

DOWNLOAD MP3 HERE


Kungiyar Izala Zata Zagaya Jihohin 37 Harda Abuja A Tarayyar Nigeria

Kungiyar Izala zata zagaya jihohi 37 harda Abuja a tarayyar Naijeriya 

Daga: Ibrahim Baba Suleiman 

A ranar alhamis dinnan mai zuwa (16/3/2017 (wato 17/6/1438AH) in sha Allah. Kungiyar Izala zata fara zagaye zuwa wajen 'ya'yanta a jihohi 37 harda Abuja da ke fadin kasar Naijeriya

Shugaban kungiyar ta tarayyar Najeriya Sheikh Abdullahi Bala Lau ya shaidawa manema labarai cewa, kungiyar zata zagaya zuwa jihohin ne domin ganin yadda ayyukan kungiyar suke tafiya a lungu da sako tare da wasu birane na sassan kasar.

Zagayen wanda za'a fara da jihohin Bauchi, Gombe, Adamawa da taraba, Manufar zagayen shine 'Karantar da masu wa'azi' domin inganta harkokin Da'awa zuwa ga wadanda basu fahimci addinin islama ba, tare da farfado da harkokin ilimi a makarantun Islamiyya da dai sauran su.

Jadawalin zagayen na farko zai kasance kamar haka;
Kwana daya aka kebewa kowace jiha. 

Jihohin farko sune-
Bauchi 16/3/2017, 
Gombe 17/3/2017,
Adamawa 18/3/2017 
Taraba 19/3/2017. 

Tawagar da zasu raka Shugaba Sheikh Bala Lau ta hada da wasu shugabanni, Malamai da daraktocin kungiyar a matakin kasa,  zata sauka a birnin Bauchi da misalin karfe 12 na ranar Alhamis 16/3/2017 in sha Allah.

Sanarwa daga ofishin babban sakataren kungiyar ta kasa, Sheikh Muhammad Kabiru Haruna Gombe.

#Jibwis_Nigeria
13/Jumada Awwal/1438
12/March/2017

Friday 10 March 2017

[VIDEO] Kalli Saukar President Muhammad Buhari A filin jirgin Saman Kaduna A Yau

Kalli saukar Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a filin jirgin saman Kaduna yau Juma'a da karfe 7:40 bayan ya shafe kwanaki 50 yana jinya.
Credit: Channels TV

10th March, 2017

DOWNLOAD MP4 HERE


Wednesday 8 March 2017

[VIDEO] Wakar Yusra Muhammad Yar Fulani - Sai Baba Buhari PmB Mai Hana Karya

To fa ashe dae Arewa ba maza kawae ke taka rawar gani ba har da mata suma. Ga wakar Yusrah Muhammad yar fulani da tayiwa Muhammadu buhari mai taken :Sai baba buhari Gmb mai hana karya wadda Apc ta kara ta bata kyauta domin kala da sauraro sai ka latsa nan

DOWNLOAD MP4 HERE

Mace ,Za Ta Iya Yin Fitsari A Tsaye!!! -Dr Jamilu Yusuf Zarewa

Mace, Za Ta Iya Yin Fitsari A Tsaye!   !   !  ! 

Tambaya:

Assalamu alaikum wa rahmatullahi wa barakaatuhu, Don Allah malam mene hukuncin yin fitsari a tsaye ga mace ko namiji a Musulunci?

Amsa:

Ya halatta ga namiji ya yi fitsari a tsaye, saboda hadisin da Bukhari  ya rawaito cewa: "Annabi S.a.w ya je jujin wasu mutane sai ya yı fitsari a tsaye"kamar yadda Bukhari ya rawaito a hadisi na 222... 
Tare da cewa duk hukuncin da ya zo dağa Annabi s.a w. yana hada mace da namiji, in ba'a samu abin da ya kebance shi ba, Tabbas fitsarin mace a tsaye zai jawo matsala wajan cikar tsarkinta, saboda yanayin halittar da Allah ya yı mata.
 Yana daga cikin Ka'idojin sharia gabatar da wajibi akan abin da aka halatta, yin fitsari a tsaye ya halatta ga mace, saidai zai kai ga kunci wajan tabbatar da Dhahara, wacce sallah ba ta ingantuwa saida ita.

Duk hadisan da suka zo cewa Annabi ya hana yin fitsari a tsaye ba su inganta ba, sai hadisin Nana A'isha wanda HakiM ya inganta, in da take cewa : "Duk wanda ya ce muku Annabi s.a.w ya yi fitsari a tsaye kar ku gaskata shi" kamar yadda  Nasa'i ya rawaito a hadisi mai lamba ta: 29.
Malamai suna cewa : za'a dau maganarta akan tana bada labari ne, akan abin da ta gani, wannan ba ya kore a samu wani abin daban wanda ba ta sani ba, tun da  ba koyaushe take zama tare da shi ba, yana daga cikin Ka'idoji a wajan malaman Usulul-fiqhi : Duk  wanda ya tabbatar da abu za'a gabatar da maganarsa akan wanda ya kore, saboda wanda ya tabbatar yana da Karin ilimi na musamman wanda ya buya ga wanda ya kore.
Don neman Karin bayani duba : Sharhu Assuyudy ala Sunani Annasa'I 1\26.
Allah ne mafi sani. 

Dr Jamilu Zarewa 


8\3\2016


Tuesday 7 March 2017

[Music] Hashim zamani - Maza maza

Here comes a hit single titled Maza_maza by Hashim Zamah Neh a.k.a Yaro mai buta Maza_maza is a danceable track which happens to be his first single he drops this year 2017 after the release of his RUWAN BUTA ALBUM last year December Hashim Zamah Neh is d C.E.O of ku-gusa entertainment whom have signed two artist namely Anas Flexy & Jespen

DOWNLOAD MUSIC HERE

[MP3] Sabuwar Wakar Aminu Dumbulum - Bafarawa Bajimin Zaki ,Nami Uban Maza

Sabuwar wakar Aminu Dumbulum mai Allah yayi wannan waka ne ga bajimin zaki wato Garkuwan sokoto Attahiru Dalhatu Bafarawa.
Inda yake nuna cewa shi yanzu yabi bafarawa ya bar wake-waken karya yanxu ya gane gaskia.taken wannan waka :Barafawa Bajimin zaki .domin ka saukar da wannan waka ka latsa nan

DOWNLOAD MP3 HERE


Monday 6 March 2017

Musulunci A Mahangar Makiya -Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa

Musulunci A Mahangar Makiya

A kullum makiyan musulunci sun sawo mu a gaba,
 kamar masu laifi,  da tuhumai tuhumai,  akan
addninmu da al'adummu,
Suna tuhumar addininmu da cewa,  akwai abubuwa
goma da muke yi na takurawa mata,  Abin yana damun mu, amma Hanyoyin da ake bi
wajan magance , matsalar sai ake kokarin a biye
musu.

Masu Yin haka sun kasu kashi biyu, masu niyya mai
kyau, amma basu bi hanya mai kyau ba, wajan
kalubalantar wadananan akidu na turawa.

Na biyu masu Mummmunar aniya, Wadanda suke
so abiya wa wadannan turawa bukata, ta yadda
zamu karbi wadananan akidu na su na sukar
addini yadda suke bukata.

Abubuwan sune kamar haka:
Na daya maganar gado da ake bawa mata daya a bawa maza biyu.

a wasu guraran.

Na biyu kaciyar mata.

Na uku saka hijabi da nikab.

Na hudu shigar mata harkokin siyasa da
shugabanci.

Na biyar hukuncin kulle da neman izni kafin fita.
Na shida shekarun aure da auran wuri .

Na bakwai Maganar duka.

Na takwas auran mata fiye da daya.

Na tara AURAN DOLE .

Na goma haihuwar y'ay'a da yawa.

Wadannan abubuwa duka muna da amsoshi gamsassu akansu.
A biyo mu domin jin matsayin
addini akan wadannan abubuwa yadda addinin yake kallonsu.
Ba yadda turawa da yan korensu suke Fassara su ba.

Sunday 5 March 2017

Dattin Zina !!! - Sheikh Aminu Ibrahim. Daurawa Kano

Dattin  Zina  !!!


Tabbas ! Duk zuciyarda ta cudanya da zina, to
wannan zuciya ta zama mai ha'inci kuma
ma'abocinta bazai taba zama cikakken mumini,
har se in ya tuba.


Bincike ya nuna cewa, idan mace tayi nisa cikin
zina, to babu minti daya a rayuwarta face ta
aikata zina, ko sha'awarta ta taso, kuma idan
bata samu biyan bukata ba, takan shiga wani
mummunan hali. 


Haka shima namiji idan zuciyarsa ta cudanya da zina, to zuciyarsa takan kawo masa sha'awar yi
da muharramansa, kamar uwarsa data haifeshi
ko
qannensa mata, wani lokacin zuciyar kan qawata
masa sha'awarsu.


Zina mugun ciwo ne da yake kashe ma'abocinsa
ta ciki kafin ya fito waje.


Zina idan tayi nisa a zuciyar mutum takan lalata
zuriyarsa, koda bayan ransa, za'a dinga samun
masu irin halinsa mazinata.


Dan haka Manzon Allah S.A.W yace, "mai zina
ba
mumini bane, ai bashi da imani lokacinda yake
aikata zina"


'Yan uwana, abokaina, mata da maza mu nisanci
zina, mu nisanci masu yinta, domin ita dabi'a ce
takanyi naso ne kuma matuqar kana tareda
mazinaci, to wataran shaitan zai qawata maka
sha'awar aikatata.


Ya Sarkin Sarakuna,
Ya Maji Roqon bayinsa
Ya Allah ka karemu da fadawa a cikin wannan
masifa, masuyi kuma Allah shiryesu su daina, ya
Allah gafarta mana zunubanmu .Amin

[VIDEO] Wakar Sadiq Zazzabi - Kwankwaso Maza Bayanka

Wakar Sadiq Zazzabi wanda yayi mai Taken:Kwankwaso maza suna bayan ka ,babu wani tamkarka a siyasa a jahar kano.
  wasu Yan bakin ciki suna jayaya da kai kuma kafi karfinsu .
Domin sauraren wannan waka da mawakin zamani wanda kwanan baya anka kai shi gidankaso.domin kallon wannan waka da ji da kunnenka ka latsa nan.

DOWNLOAD MP4 HERE

Saturday 4 March 2017

Signs Of Weak Imaan -Dr Zakir Naik

.Signs Of Weak Imaan..!!

1. Committing sins and not feeling any guilt.

2. Having a hard heart and no desire to read the Quran.

3. Feeling too lazy to do good deeds, e.g. being late for salat

4. Neglecting the Sunnah.

5. Having mood swings, for instance being upset about petty things and bothered and irritated most of the time.

6. Not feeling anything when hearing verses from the Quran, for example when Allah warns us of punishments and His promise of glad tidings.

7. Finding difficulty in remembering Allah and making dhikr.

8. Not feeling bad when things are done against the Shariah.

9. Desiring status and wealth.

10. Being mean and miserly, i.e. not wanting to part with wealth.

11. Ordering others to do good deeds when not practising them ourselves.

12. Feeling pleased when things are not progressing for others.

13. Being concerned with whether something is haram or halal only; and not avoiding makroo (not recommended) things.

[Remember the Prophet P.B.U.H said if u have knowledge pass it on even if it is just one verse. So Forward this message and help us in our Mission to keep the Muslim Youth on the right path, ISLAM] #DrZakirNaik

Friday 3 March 2017

Many Of Us Are Used To Missing Salah Giving Lame Excuses- Dr Zakir Naik

Many  Of Us Are Used To Missing Salah  Giving  Lame Excuses.

Are the excuses really Valid?

Allah (SWT) has said in the Noble Qur'an:
I have not created the jinn and humankind for any other purpose except that they should worship Me." (Noble Qur'an 51:56)
It is clear from the above verse of Noble Qur'an that the purpose of our birth and of our life is no other than that of the worship of Allah (SWT). 

There are many acts of worship (Ibadah, Ibadat) in Islam, and Salah is one of the most important obligatory acts.
Salah (Salat, Namaz) strengthens the foundations of our faith.

 It prepares a person to live the life of goodness and obedience to Allah (SWT), and it builds courage and determination. Every time we perform Salah, we renew our commitments to Allah (SWT) and we rid ourselves from worldly pressures five times a day.

According to a Hadith a companion of Holy Prophet Mohammad (pbuh) came to him one day and asked him "What is the thing that Allah (SWT) loves most?" Holy Prophet Mohammad (pbuh) replied "The thing that Allah (SWT) loves most is when his people pray Salah on time."

Salah (Salat, Namaz) is a practical sign of obedience to the commands of Allah (SWT). Its importance has been emphasized about 500 times in the Noble Qur'an.

Once Holy Prophet Mohammad (pbuh) shook a dry branch of a tree so that all of the leaves of the branch fell off than the Holy Prophet Mohammad (pbuh) said "The sins of those who pray Salah, drop off as the leaves of this branch fell off."

The last thing that Holy Prophet Mohammad (pbuh) emphasized at his death bed was Salah. He also said the first thing we will have to answer about on the day of judgement is Salah.

[Remember the Prophet P.B.U.H said if u have knowledge pass it on even if it is just one verse. So Forward this message and help us in our Mission to keep the Muslim Youth on the right path, ISLAM] 

Thursday 2 March 2017

Ten (10) Sickness Of The Heart - Dr Zakir Naik

10. Sickness Of The Heart

1.You believe in ALLAH but you don't fulfill His command.

2.You say that you love the Prophet ( صلی اللہُ علیہِ و آلہِ وسلمِ) but you don't follow his Sunnah.

3.You read the noble Quran but u don't put it into practice.

4.You enjoy all the benefits() from ALLAH but you're not grateful to Him.

5.You acknowledge shaitan as your enemy but you don't go against him.

6.You want to enter Paradise but you don't work for it.

7.You don't want to enter Hell-Fire but you don't try to run away from it.

8.You believe that every living thing will face death but you're not preparing for it.

9.You gossip & find faults in others but you forget your own faults.

10.You bury the Dead but you don't take a lesson from it.

Paul Pogba Ya Kafa Tarihin A Gasar Premier League Wanda Babu Wanda Ya kafa

Pogba ya kafa tarihi a gasar Premier


Dan wasan tsakiya na kungiyar Manchester United Paul Pogba ya zama dan wasa na farko a kakar wasan Premier ta kasar Ingila a bana, da ya samu nasarar rarraba kwallo (passing turance) har sama da 1000 yayin murzawa kungiyarsa leda.
Wani sakamakon bincike da masana masu bibiyar kwallon kafar Ingila, ya nuna cewa, Pogba ya rarraba kwalo har sau 1029 yayin karawa da abokan hamayya.

Zalika matakin kwarewar Pogba wajen bada kwallo yayin wasa ya kai matakin kashi 83.05 cikin dari.
Jordan Henderson na kungiyar Liverpool ke biyewa Pogba da samun nasarar rarraba kwallo har sau 987 yayin yi wa kungiyarsa wasa.
Mesut Ozil na Arsenal ke a matsayi na uku da yiwa kwallon kafa rabo na dalla dalla tsakanin ‘yan wasa yayin karawa da abokan hamayya sau 954.