NewsHausa: Labarai NewsHausa: Labarai

Pages

LATEST POSTS
Showing posts with label Labarai. Show all posts
Showing posts with label Labarai. Show all posts

Tuesday, 16 October 2018

Yadda Na Ja Ra’ayin Mata Sama Da 3000 Shiga Harkar Madigo


Wata ‘yar shekara 45 ta bayyana yadda ta ja ra’ayin mata sama da 3000 shiga harkar Madigo..

Ofori ta labarta yadda ta ja ra’ayin mata sama da 3000 shiga harka madigo a wata hirar da ta yi da gidan talabijan din AdomTV inda ta bayyana cewa tun da dadewa ta shiga harkar madigo.

Ofori ta ce, ta kware a harkar madigo ne tun a lokacin da take makaranta sakandare kuma tayi nasarar shigar da mata sama da 3000 tare da gamsar da mata marasa aure masu arziki babu kirge.

Ta ce, akasarin wadanda take aikata aika aikar nan dasu tun bayan ta samu kware manyan jami’an gwamnati mata ne da manyan ministoci inda akalla za ta iya harka da mata 10 a kowacce rana.

Ofori ta cigaba da cewa wannan harkar dai kamar yadda yawancin mutane suka dauka babu kyau, haramun ne, toh babu inda litaffin addinin kirista ‘Bible’ ya nuna haramcinsa. In kuma da akwai to ina son a nuna min shafi, kamar yadda Ofori ta bayyanawa AdomTV
Sources:-Alummta

Monday, 15 October 2018

Maganin Kara Karfin Mazakuta A Saukake


Tabbas matsalar saurin kawowa ma’ana wato Erection Dysfunction a turance, matsala ce da ke addabar maza masu fama da rashin karfin mazakuta a yanzu saboda shan kafi zabo da ake yawan sha duk ya jawa al’uma sanyi da kuma karancin dogon zango a lokacin saduwa da iyali. Duk jijiyoyn da ke harbowa mazakuta (azzakari) jini duk sun yi sanyi.Toh ga maganin nan a saukake ba sai ka kashe wani kudi ba sosai.
Game wannan matsalar ya rinka cin giginya. Sannan yasamu ‘ya’yan baga ruwa (Large Acacia tree) ya dakata
sai ya zuba mata ruwa ya rinka sha zai yi mamaki wallahi.

Amman akwai magunguna na turawa da ake amfani dasu amman ga masu yawan shekaru ne akayi maganin domin su kara masu karfi da kuzari. Kuma magun gunan suna dauke da sina darin (sildinafil citrate) dukan su, sannan suna dauke da karfin 100mg, 50mg,120,150mg, wanda kesa zakarin namiji ya kumbura jijiyoyinsa su samu isasshen jini, sannan yasami karfi da dadewa yana aiki.

Friday, 21 September 2018

Karanta sabuwar dabararmar da masu kudi ke amfani da ita wajan yin lalata da mata: Sai ka rike baki

Karanta sabuwar dabararmar da masu kudi ke amfani da ita wajan yin lalata da mata: Sai ka rike baki

Duniya inda ranka zaka ji ka kuma ga abubuwan ban mamaki da yawa, a yayin da malamanmu ke ta kara jan hankalin mutane da a gujewa manyan laifuka, wasu kuwa kara fito da sabon salo suke na tsunduma cikin laifin ido rufe. Zina dai haramunce bama a addinin musulunci ba kadai, harma da sauran wasu addinai.

Duk musulmin kwarai kuwa zai guje mata. Wani lamari me kama da almarane ya faru da wata mata da wani mutum me aure ke son yin lalata da ita.

Baiwar Allahn ta dade tana rokon Allah ya tsareta daga aikata Zina, har taje aikin Hajji inda can ma ta roki Allah kada ya nuna mata ranar da zata aikata Zina, kwatsam sai ga mutumin wanda yana da mata ya sameta inda ya bayyana mata cewa shifa kawai bukatarshi yayi lalata da ita.

Ta gayamishi itafa ga irin addu'ar data ke yi ma akan neman tsari da yin Zina.

Yace mata, kar ta damu idan sukayi suka gama zai biya mata kudi ta sake komawa Makka dan ta roki Allah gafara, ko kumama suje can tare, idan suka gama sai suyi wanka su je dakin Allah su rokeshi gafara.

Shahararren me fadakarwa a shafin twitter, Mustafa da aka fi sani da Angryustaz ne ya bayar da wannan labari inda yace wadda abin ya faru da itane ta bashi labari.


Tuesday, 18 September 2018

Kalli Hotunan Rahama Sadau Tare Da Mawakiyar Kudu D'ja


Wannan hotunan dai na shahararar jarumar hausa da kudu tare da shahararrar mawakiyar kudu wato naija hip hop wanda sunka yi show a cikin garin kaduna wanda ya kayatar sosai wanda ba'a cewa komai ga hotunan kamar haka:-






Saturday, 8 September 2018

Babban Abun Da yake Hana Wasu ‘Yan Matan Samun Aure Da Wuri


Bayani na hakika ya tabbatar da cewa sau da yawa wasu ‘yan matan kan fada cikin larurar rashin samun abokin zama sakamakon girman kai, wanda masu hikima kan ce rawanin tsiya, shi kuma Abubakar Imam a cikin littafinsa na Magana Jar ice, ya karasa managanar da cewa, duk wanda ke wulakanta jama’a zai ga iyakarsa. Da yawan ‘yan mata yayin da suka kai wani mataki na girma tauraruwar suna haskawa a wannan lokacin wanda hakan ne yake sa wa samari su yi wo tururruwar zuwa wajen budurwa don zama masoyinta na aure da na nishadi ma. A wannan lokaci ne budurwar ke ganin ta zama tauraruwa wadda hakan yakan sa ta girman kai wajen zabar masoyi na kwarai kuma na gaskiya wanda yake sonta tsakani ga Allah. ‘Yan matan sukan zabi masoyi yayin da suka sami wanda ya fi shi sukan canja akalarsu kan wanda idanuwan su ya gano, haka za su yi ta canzawa har su rasa wanda za su zaba. Girman kai da rudin duniya yakan saka idanuwansu rufe wa su rasa gane ina suka dosa. Ba wani abu ba ne yake janyo hakan illah son rai da kuma son abin duniya shi yake kawo hakan wani lokacin ma da karance-karancen littafin Hausa da yake tasiri cikin zuciyarsu. Da yawa a yanzu sukan dauki buri mai girma su dorawa kansu wanda hakan ko kusa ba zai samu ba, idan kuwa ya samu to! Sai an sha wuya ko kuma a same shi da sauki karshe a sha wahala. Da yawa daga wasu ‘yan mata kan saka wa zuciyarsu cewa lallai sai kyakkyawan saurayi kamar zubin Fulani irin saurayin da ake ba su labari cikin littafin Hausa za su aura. Sai budurwa ta saka wa zuciyarta lallai sai irin wannan namijin za ta aura wanda yake mara makusa kamar shi ya yi kansa, ko kusa babu wannan ba zance babu kwata-kwata ba amma kafin a samu za a dade a ce an samu wanda ya hada komai ba shi da wata makusa kamar yadda na cikin littafin Hausa yake. Haka kuma wasu kan saka wannan a ransu duk saurayin da ya zo sai su ce ba sa so, saboda sun ruga sun bar wa zuciyarsu wannan tsarin. Ko kuma mace ta kudurce cewa lallai sai mai kudi saboda mijin kawarta ko saurayin kawarta mai kudi ne, don haka ita ma sai mai kudi ko kuma ajinta ya wuce ta auri talaka ko wanda sana ‘arsa ba mai girma ba ce, irin wadda duniya za ta san da zamansa ba. Iri-irin wadan nan da ma wasu ra’ayoyin nasu wanda ban ambato su ba, toh! Yakan saka wasu matan girman kai don ba duka ne aka taru aka zama daya ba, sai an amince wa saurayi ringidi- ringidi da zarar wanda ya fi shi ya zo sai zance ya sha bamban. Mata sai kun mun hakuri domin yau shafin nawa naku ne, ki sani cewa yayin da kika tsaya nuna girman kai za a kai ki a baro ki ne komai kyanki. Mata sukan rasa na zaba har lokacin da samarin za su daina zuwa lokacin mace ta huce wannan matakin da tauraruwar tata take haskawa sai kuma ta dawo tana lissafa adadin samarin da tayi tana data sani tun a wancen lokacin ta zaba daya fi mata yanzu gashi tana zaune ana aurar da kannenta tana gani. A cikin hali girman kai wasu sukan kudurce su ba za su auri mai mata ba wani sa in ma har iyaye sukan ba wa yaranau gudun mawa wajen haifar da ruwan idon yayin da a kai ta zaben aka rasa sai a dawo ana addu’ar Allah ya kawo koda me mata uku ne saboda burinsu a lokacin a aurar kar masu zuwa unguwa su rinka ci gaba da zagi ko kuma saka ido a kowanne motsi na yarinyar.

 A cewar wasu ‘yan matan zama da sautayi daya tsautsayi ne, gwara su rana kafa har Allah ya sa a dace, sai dai kuma abin takaicin shi ne za ku ga wasu mazan na arziki wadanda suke da niyyar yin aure kuma sunje wajen yarinya da zuciya daya amma ita sai ta ki amincewa da soyayyarsa koda kuwa ba shi da wata makusa a tare da shi ta biye wa samari matasa wadanda ba su da niyyar yin aure a wannan lokacin wato maza ‘yan tayin hira su rudeta su janye zuciyarta da wasu abubuwan wadanda ita a lolacin ba za ta san hakan ba sai ranar da ta yi hankali ko lolacin da ta saninta ya zo. Ina kira ga masoya musamman mata tun da batuna gare ku nake a yau da ku daina girman kai su tsaya su kula wajen zabar miji nagari, don gudun da an sani wata rana wasu mazan sukan zo wa ‘yan mata da abubuwa daban-daban dan janye zuciyarta Wanda a bayan auren mace za ta ga ba hakan yake ba sai kuma tayi da ta sani wane ta zaba sai a lokacin za ta rinka hango halayyar wancen wanda ta bari ta yi da ta sani ta dauke shi, da na sani dai keya ce. Wata ma garin girman kai ta zabo wa kanta wanda kullum zai rinka jibgarta ko kuma wanda zai rinka hanata abinci, dan akwai masu kudin da basa iya fitarwa cikin gidansu basa bawa iyalansu komai sai dai a runka gyara ginin gida ko shi ya tunka dinki yana canjawa ana alhj wane me kudi ne amma fa cikin gidan sa iyalai na kuka ‘yan mata sai a kiyaye. Haka zalika akwai namijin da za ki dabe shi dan gayunsa amma bayan anyi aure sai lamari ya canja wannan dan tsukewar da yake yi yana janyo zuciyarki sai kiga duk ba hakan yake ba sai zai futa yake samun daman yin wanka ma in har zabai futa ba toh ba shi ba wanka kin ga ba labari lamari ya baci sai a kula dan gudun da an sani an zabi me shigar kamala wanda yake sako ta-zarce ana kushe shi ana cewa bai waye ba.

Masoya sai a kula a rinka danne zuciya a nutsu a yi aiki da hankali wajen zabar mijin aure don kar a yi zaben tumun-dare. Sanfuran Kalaman Soyayya Muna son junan mu kuma yanzu mun gama zama daya amma meye lefina dan na mamaye zuciyar kyakykyawa kamarki? Inama ace kikalli mudubi kiga tsabar kyan halittarki dole na riritaki na kula dake domin bazanyi wasa ki kubuceminba N inasan wahalar da nasha harna sameki tabbas ke mai darajace kuma bazan miki kishiyaba Ahankali gashi zuciyata ta kamu da cutar da ke kadaice mai maganinta babu maganar na guje to inama zanje na samu nutsuwa sama da gunki masoyiyata Kece idona yake son kallo a koda yaushe kallon hotonki ya zamammin aiki wallahi ke kyakykyawa ce Wannan zumar ta soyayya zan ci gaba da lasa miki muddin zaki sha daga koramata Ke hasken rana ce dake dusashe duk-kan duhu, da daddare kuwa kece farin wata sha kallo Kuma kece tauraruwar da take haska sararin samaniyar zuciyata Kyallin kyawun fatarki kadai kan haddasar da hargitsin nishadi a zuciya sanda na tuno da hakan Dukkan hakkin soyayya zan baki tunda kin ban ragamarki a hannuna da kuma sanyaya ranki kece zara ni wata Zanso ace kina gefena dakin juya ni zaki gani a damarki Ni na ruga na mallaka kaina gareki komene zan miki bana kokonto tunda na gane kece maisona.

 Kinsan walwalarki itace sinadarina na warwasawa. Ka goda Allah domin kuwa kana da babbar bai wa ta kalamai wadda duk wata ‘ya macen data jisu dole su shiga cikin jikinta har ya sata walwala koda kuwa ranta a bace yake lokacin ina alfahari da kai zamowa gwarzo gareni kuma jajirtacce wajen bayyanar da ingantacciyar soyayya gareni me dauke da nishadi. . Copyright

Wani Mahaukaci Yayi Kokarin Yiwa Matar Aure Fyade A Kasuwa


Wani wasan kwaikwayo ya auku a sananniyar
kasuwar Ogbeogonogo dake garin Asaba, cikin
jihar Delta a yayin da wani da ake zargin mahauci
ne ya yi mai matsakaicin shekara lokacin da ya yi
kokarin yiwa wata matar aure fyade a cikin
kasuwar. Lamarin ya auku ne a ranar asabara data gabata
kuma lamarin ya auku ne da misalign karfe biyu
na rana a lokacin da matar take kan sa’anar ta ta
sayar manja da kayan masarufi. Wata ganau mai suna Janet Agbou ta shedawa
kafar Daily Post cewar, mahaukacin mai suna
Simeon wanda yake sanye da yagaggun sitira ya
yi kokarin hawan bayan matar, inda hakan ya
janyo farfashewar kwalaben ta dake cike da
manja. Janet Agbou ta kara da cewar, mahaukacin ya
samu nasarar cire mata zani har ya samu danne ta
kuma ga dukkan alamu mutumin mahaukaci ne.

A cewar Janet Agbou mahaukacin ya yi kokarin
sanya alurar sa a cikin gaban matar, inda masu
wucewa suka kawo mata dauki suka kuma fara danawa mahaukacin na jaki. Daga baya an mika mahaukacin ga ‘yan sanda na
gundumar “A”, inda bayan da suka gudanar da
bincike suka gano cewar mahaukaci ne.

 Da take
hira da kafar ta Daily Post matar wadda ta bukaci
kar a ambaci sunan ta tace lamarin ya girgizata. A cewar matar, “ Ji kawai na yi an kama ni ta
baya, kuma wanda ya kama ni din yana ta
kokarin keta mutuncina, wanda a kokowar da
muke yi ne sai muka fadi a kasa a tare, inda na
fara ihun a kawo mini dauki. Gungun mutane sun
bashi kashi daga baya aka mika shi ga ‘yan sanda. Ta kara da cewa, ni matar aure ce mai ‘yaya uku,
wannan aikin shedan ne kuma na godewa Allah
da ya tsyar da abin a nan domin ban taba sanin
wannan lamarin zai auku dani ba.

Da yake jawabi
akan lamarin, kakakin rundunar ‘yan sandan
jihar DSP Aniamaka Andrew ya ce, duk da jibgar da mahaukacin yasha bai ce uffan ba. Ya sanar da cewar munyi amannar a bisa
binciken da muka gudanar mutumin mahaukaci
ne kuma baza mu iya tsare shi ba mun dai kashi
asibi don ayi masa magani.

Friday, 7 September 2018

An bude gidan karuwan roba na farko a Duniya

A kwanakin bayane aka kera wasu matan roba da maza zasu iya amfani dasu wajan biyan bukatarsu, wannan lamari ya dauki hankulan Duniya akaita muhawara wajan tunanin ko zasu iya maye mata ko kuwa a'a.
To ashe dai abin mamakin ba a nan ya

tsaya ba, dan kuwa jiya Litinin a birnin Turin na kasar Italiya, an bude gidan karuwai inda aka saka irin wadannan matan roba dan biyan bukatar masu ra'ayi, wannan gidan karuwai na matan roba shine irinshi na farko a Duniya.

Masu gidan karuwan matan robar sun bayyana cewa, tuni mutane sai tururuwar sayen tikitin zuwa su biya bukatarsu da wadannan matan roba suke, bayanin da gidan karuwan ya fitar na cewa, yanzu haka layi ake bi wajan siyan tikitin dan kuwa ya riga ya kare, sai an jira wani ya shiga ya fito tukuna.

Ba matan roba kawai aka ajiye ba, hadda namiji daya dan biyan bukatar mata.

Ana biyan kimanin sama da dubu talatin dan yin awa daya da matan robar, ko kuma sama da haka ga wanda yake da bukata, akwai kuma wasu kudi na musamman da mutum zai biya kamin ya shiga dakin matan robar koda tsautsai zai sa ya ji mata ciwo.

Matan robar zasu iya saka duk kalar kayan da mutum yake so sannan kuma su mai duk irin abinda yake so dan biyan bukatarshi.
Bayan mutum ya gama da macen robar, ana tsaftaceta ta hanyar wanki na musamman na tsawon awanni 2 kamin wani ya kara shiga dan ganawa da ita.

Friday, 31 August 2018

Kalli Yadda Wasu Wasu Barayi Sukama Wata DPO Tsirara A Kasuwa

A wata hira da tayi da manema labarai, wata DPO din 'yan sanda a Abuja ta bayyana yanda wasu 'yan daba suka wahalar da ita, yayin da suka je kama kayan sata a wata kasuwa dake Abuja.

A wata hira da tayi da manema wata DPO din 'yan sanda a Abuja ta bayyana yanda wasu 'yan daba suka wahalar da ita, yayin da suka je kama kayan sata a wata kasuwa dake Abuja. CSP Nana Bature Garba tace sai da aka gargade ta akan cewar kar ta sake ta shiga kasuwar Panteka dake unguwar Mpape a birnin Abuja, saboda irin hadarin da ke cikin kasuwar.

Ga dai irin bayanin da ta yiwa manema labarai. "Sunana CSP Nana Bature Garba. Ina so na bayyana muku labarin abinda ya faru dani lokacin da na ke DPO Mpape. Lokacin dana je Mpape suna da wata ka'ida cewa baka isa ka shiga kasuwar Panteka ka kama wani ba, ko ka dauki kayan mutane da aka sace a wajen.

Ni kuma sai nace ya za'ayi a ce 'yan sanda na wuri ace ba za'a shiga wurin ba, ni kam sai na shiga. Na tara 'yan sanda nace mu je. Ko kafin muje wurin ma mutanen Mpape suka dinga zuwa suna gargadina akan kada mu shiga wurin.

Abinda nake tunani shine, kamar akwai masu kai musu rahoto, domin kuwa ina kyautata zaton, kamar sun samu labarin muna zuwa. Domin kuwa muna zuwa wurin suka zagaye mu, suka sakar mana karnuka, muna budewa karnukan wuta, kamar daman abinda suke jira kenan, suka dinga jifan mu da duwatsu da sanduna ta ko ina a jikin mu.

A cikin 'yan sanda mu 18 da muka je wurin babu wanda bai ji ciwo ba. Sai da suka yi mana dukan tsiya, domin ko ni kaina da nake DPO sai da suka yaga min kayana suka yi mini tsirara, sai wata mata ce ta zo ta bani zani na daura. Sannan muka yi waya aka kawo mana agaji, kafin 'yan agajin su zo mun riga mun galabaita, ko tashi bama iya yi.

Da Allah ya bani lafiya, na ce ni kuwa wannan wurin ko menene a ciki sai na sani, na ce sai na sake komawa, saboda haka sai na rubutawa kwamishinana, na ce ina so a taimake ni mu samu a zo mu sake shiga wannan wurin, muga abinda za'a iya yi.

Sai ya ce to, tun daga wannan lokacin muka buda hanya, muke samu muna shiga wannan wuri, duk wanda aka yiwa sata zamu je wurin ayi bincike a kama wanda yake da laifi." Wannan shine takaitaccen labari na da gwagwarmayar dana sha a kasuwar Panteka dake Mpape Abuja.

Kalli Hoton Mawaki Davido Ya Fara NYSC a Lagos

Shahararren mawakin nan, David Adeleke Adedeji wanda ake kira da Davido yana ci gaba da jan hankalin ma'abota shafukan sada zumunta a Najeriya bayan da ya fara aikin yi wa kasa hidima wato NYSC a ranar Laraba.

Mawakin ya shiga sansanin masu yi wa kasa hidimar na unguwar Iyana Ipaja a jihar Legas.

Wajibi ne dai kowane dan Najeriya wanda bai wuce shekara 30 da haihuwa ya yi aikin yi wa kasa hidimar bayan kammala digiri da babbar difloma.

Davido ya rika wallafa hotunansa sanye da kakin 'yan yi wa kasa hidimar.

Wasu hotunan da aka ringa watsawa a shafukan sada zumunta sun nana mawakin wanda shahararren attajiri ne, tare da masu yi wa kasa hidima sun yanyame shi.

Ace singer and celebrity, Adeleke David Adedeji (DAVIDO), LA/18B/6389 as he registered for 2018 Batch 'B' Stream 2 Orientation Course at the Lagos NYSC Camp,Iyana Ipaja,Agege.

Posted by NYSC LAGOS on Tuesday, 28 August 2018

Wednesday, 29 August 2018

Manyan sarakunan Najeriya guda 4 da ba su da aure

Manyan sarakunan Najeriya guda 4 da ba su da aure
Sanannen abu ne a kusan kowanni kabila ko addini cewa aure muhimmin abu ne, kuma ita cikar kamalar mutum mace ko namiji, hakan ta sanya aure ya fi zama cancanta ga shuwagabanni, don haka zaka ga da zarar wani ya samu mukami sai yayi aure, ba duka aka zama daya ba, inda a Najeriya aka samu wasu manyan sarakuna dake mulkin manyan masarautu amma basu da aure, ku biyo mu.

Wadannan sarakunan basu da aure har yanzu, duk da suna gudanar da mulkin dubunnan al’umma.

Sarkin Gombe

Sarkin Gombe, mai martaba Alhaji Abubakar Shehu na Uku ya dane mukamin Sarki kuma shugaban majalisar sarakunan jihar Gombe ne yana shekaru 39 bayan mutuwar mahafinsa, Alhaji Sheu Abubakar kimanin shekaru uku da suka shude.

Sai dai duk da cewa a yanzu haka yana da shekaru 42, amma Sarki Abubakar bai taba aure ba, kuma bashi da mata a ko ina, a duk fadin jihar Gombe da ma Najeriya gaba daya, wanda hakan na damun al’ummar jihar Gombe.

Majiyoyi sahihai sun tabbatar da cewar a yayin da za’a nada shi sarautar Sarkin Gombe, an so a daura masa guda daga cikin yayan Sarkin Musulmi amma abin bai yiwu ba, haka zalika aurensa da diyar Sarkin Dukku, Gimbiya Aisha Musnan saura kiris, amma abin bai yiwu ba.

Amma duk da wannan nakasu, Sarki Abubakar yana da kyakkyawar alaka da jama’ansa, talakawansa na kaunarsa sakamakon taimakon dayake musu.

Sarkin Ife (Ooni Ife)

Sarkin Ife na daga cikin matasan sarakuna a Najeriya, kuma shine shugaban majalisar sarakunan jihar Osun gaba daya, yayi aure har sau biyu, amma auren bai dade ba, aurensa na karshe a ranar 12 ga watan Maris na shekarar 2016 aka yi, inda ya auri Sarauniya Wuraola Zaynab Otiti Obanor, amma suka rabu a shekarar 2018.

Tun bayan wannan mutuwar aure wanda hatta sadakin daya biya saida aka dawo masa dasu, Ooni mai shekaru 43 bai sake wani auren ba, sai dai ana samun jita jitan cewa ya kusa angwancewa, inda ake danganta shi da Sarauniyar Kyau Tobi Philips.

Sarkin Agbor (Dein Agbor)

Dein na Agbor, Sarkin masarautar Agbor dake jihar Delta, Benjamin Ikechukwu Kiagborekuzi I shine wanda ya zama Sarki tun yana karamin yaro dan shekara 2, 1979 bayan rasuwar mahafinsa, a yanzu yana da shekaru 42 amma shima har yanzu bashi da mata.

Dayake Benjamin ya dade a kasar waje yana karatu, don haka tun bayan dawowarsa Najeriya a shekarar 2001 ake zargin wai buduwarsa baturiya zai aura, amma mambobib majalisarsa sun ce atabau ba zai auri baturiya ba, yar kabilar Agbor zai aura.

Sai dai shima Basaraken yana da girma sosai a idon jama’ansa, suna matukar kaunarsa tare da mutunta shi.

Sarkin Ubulu-Uku (Obi Ubulu-Uku)

Sarkin al’ummar Ubulu Uku dake jihar Delta, Oba Chukwuka Akaeze I ya dare karagar mulki ne a shekarar 2016 yana dan shekara 15 bayan miyagu masu garkuwa da mutane sun kashe mahaifinsa Edward Ofulue III, ma’ana yanzu shekararsa 17, inda ya kwashe shekaru biyu yana mulkar jama’a amma bashi da aure.

Amma a iya cewa karancin shekaru ne suka hana Oba Akaeze aure, don kuwa a yanzu haka yana kasar waje yana karatu, kamar yadda jaridar Aminiya ta ruwaito.
Naij.com

Labari me matukar ban mamaki: Shekaru 4 bayan aure sunata jima'ai amma har yanzu matar na nan da budurcinta


Duniyarnan sai mutum yayi tunanin ya gama jin abin mamaki sai wani sabo ya fito, wani labarine daya fito daga kasar China ke bayyana wasu ma'aurata da sukayi aure sama da shekaru 4 amma matar tana nan a sabuwar budurwarta saboda sunata yin jima'ai ba ta daidaiba a rashin sani, damuwar rashin haihuwa da suka shiga ciki ce ta sa labarin ya bayyana.

Ma'auratan wanda ba'a bayyana sunayensu ba saidai shekaru, matar tana da shekaru 24 mijin kuwa yana da shekaru 26, kamar yanda kafar watsa labarai ta Mirror ta kasar Ingila ta ruwaito.

Sunje asibiti sukawa likita korafin cewa suna ta jima'ai akai-akai tun bayan aurensu, yanzu shekaru 4 kenan amma babu maganar daukar ciki. Likitar da suka samu me suna Liu Hongmei ta bayyana cewa ma'auratan matasane kuma suna da lafiya dan haka abin da ban mamaki.

Matar ta mata korafin cewa tana jin zafi sosai lokacin jima'in amma saboda son haihuwa take jurewa.

Likita Liu ta bayyana cewa, ta sa a bincika matar sai suka gano wani abu me matukar ban mamaki, abinda suka gano kuwa shine matar haryanzu budurcinta na nan kamar budurwar da bata san namiji ba.

Da bincike yayi tsanani sai aka gano ashe ta dubura suke jima'ai shiyasa bata dauki ciki ba.

Bayan gano hakane, likita Liu ta zaunar da ma'auratan ta musu hudubar yanda ake jima'ai sannan ta basu littafin dake koya ilimin jima'i.

Da take hira da manema labarai, likitar tace, abin mamakine kuma ba'a cika samun irin wannan lamari ba ace ma'aurata sunyi aure tsawon shekara 4 amma basu san yanda ake daukar ciki ba.

Bayan 'yan watanni kadan sai ga ma'auratan sun dawo da kyautar kwai 100 da kaza ga asibitin saboda matar ta dauki ciki.

Tuesday, 28 August 2018

Kalli yanda wani mutum yaje sayen mota da kudin karafa

ALLAH DAYA GARI BAMBAN..

Wani dan kasuwar kasar China ne ya je sayen sabuwar mota da kudaden karafa har 100,000 wanda ya dauki ma'aikatan kamfanin su hudu awowi 12 kafin su kammala kidayar kudaden.



Monday, 20 August 2018

Labari me taba zuciya na matashin da aka haifa babu kafa

Allah me yin yadda yaso, wani sai yayishi da cikakkiyar halitta da lafiya, wani kuma yayishi da kudi amma ya kwace lafiyar, wani kuma yana cikin rayuwar za'a canjamai fasali, wannan bawan Allahn me suna Zion Clark dan kasar Amurkane da aka haifeshi babu kafa saidai kuma wannan be hanashi yin hobbasa dan cimma burin rayuwarshi ba.

Bayan kasancewar Zion bashi da kafa, kuma ya tasone a gidan riko, yanzu dai yana makarantar sakan direne kuma yana yin wasan kokawa wanda dama shine burinshi.

Labarin Zion ya taba zukatan mutane da dama domin kuwa duk da kalubalen da ya fuskanta a rayuwarshi be yadda ya zama nauyi akan mutane ba, ya tashi tsaye dan ganin ya zama abin alfahari ga jama'arshi.




Saturday, 11 August 2018

Rushe masallacin China ya jawo takaddama tsakanin Musulmai da gwamnati

Rushe masallacin China ya jawo takaddama tsakanin Musulmai da gwamnati

Daruruwan musulmi a yammacin China na takaddama da hukumomi domin hana rusa masallacinsu.

Jami'ai sun ce masallacin da a ka gama gininsa kwanan nan ba shi da takardun izinin gini a Ningxia.

Sai dai musulman sun ki amincewa, inda daya daga cikin mazauna garin ya ce ba za su "yarda gwamnati ta taba masallacin ba."
China na da musulmi miliyan 23, kuma musulunci ya karbu a yankin Ningxia tsawon karni da dama da suka wuce.

Amma masu fafutikar kare hakki sun ce akwai karuwar nuna kiyayya ga Musulmi a China daga hukumomi.

An gina masallacin ne a wani salo na gabas ta tsakiya, inda ya ke da hasumiyoyi da kubbobi masu tsayi da dama.

Ya a ka fara boren?

Ranar 3 ga watan Agusta, jami'ai su ka buga wata sanarwa da ke cewa za a rushe masallacin da karfi da yaji saboda ba a bayar da izinin tsarawa da gina shi yadda ya kamata ba.

An rarraba sanarwar a shafukan intanet tsakanin 'yan kabilar Hui, kamar yadda kamfanin dillancin labarai ta Reuters ta ruwaito.

Mutane da yawa sun bukaci sanin dalilin da ya sa hukumomi ba su hana gina masallacin ba, wanda a ka gama shekaru biyu da su ka wuce, in dai har ba a bayar da takardun izinin gina shi ba, kamar yadda wata jaridar kasar Hong-Kong ta ruwaito.

Rahotanni sun nuna cewa an yi zanga-zanga a wajen masallacin ranar Alhamis kuma a ka ci gaba a ranar Juma'a. Hotunan da su ka bazu a shafukan sada zumuntan China sun nuna taron mutane mai dimbin yawa a wajen masallacin.

Har yanzu dai ba a tabbatar ba idan za a fara rushe masallacin ranar Juma'a kamar yadda a ka tsara, ko kuma idan an cimma matsaya.

Kafar watsa labaran kasar China ba ta ce komai ba har yanzu.
BBChausa.

An kera kumbo na farko Wanda zai iya shiga cikin Duniyar Rana

An kera kumbo na farko Wanda zai iya shiga cikin Duniyar Rana

Cibiyar binciken sararin samaniya ta Amurka NASA, ta kaddamar da kumbonta da aka kera kan dala biliyan daya da rabi, da zai zama na farko da ya kai ga duniyar Rana.

Kumbon wanda NASA za ta harba shi zuwa zuwa sama daga jihar Florida a yau Asabar, zai gudanar da bincike ne kan wasu sirrika na tsakiyar rana, da ake kira da 'Corona', wanda masana sukai ittifakin, zafinsa ya ninka na wajen rana sau 300.

Kumbon wanda aka sanyawa suna The Parker Solar Probe zai kuma taimaka masana sararin samaniya da ke duniya, wajen hasashen lokacin da kakkarfar guguwar da ke tsananin gudu a zagayen rana ka iya ketowa doron duniyaduniya .

Kumbon dai gina shi da kaurin inchi hudu da rabi, da ke karfin bashi kariya daga karfin zafin rana mafi tsanani da ake ji a doron duniya da ya ninka sau 500, wato kwankwacin zafin digiri 1, 371 a ma’aunin Celcsius.

Ana sa ran da zarar kumbon ya kusanci Rana, gudunsa zai karu zuwa saurin tafiyar kilomita dubu 700, 000 cikin awa guda, abin da zai bashi damar zama abin da dan adam ya kera mafi sauri a tarihi.
RFIhausa.

Friday, 10 August 2018

Kalli wani dan kasar China daya musulunta har ya sami matar aure

Kalli wani dan kasar China daya musulunta har ya samu matar aure

Allah buwayi gagara misali, me shirya wanda yaso a lokacin da yaso, wani jar fatane dan kasar China Rahotanni suka tabbatar cewa ya amshi addinin Musulunci a Jihar Filato inda ya zabi sunan Samir kuma har ya samu matar aure.

Lamarin ya farune a karamar hukumar Wase dake jihar, kamar yanda jaridar Rariya ta ruwaito.




Muna fatan Allah ya karamai Imani da soyayyar addini ya kuma karo mana irinshi.

Karanta Kaji Halayen Maza Guda Biyar (5) Da Suke Birge Mata

A dai-dai lakacin da mata suke bukatar abubuwa a wajen maza domin gudanar da kyakkyawan zamantakewa, ga kadan daga cikin su:

Halaye guda biyar da mata suke sha’awa kuma su birge su a wajen maza wadanda bas u shafi surar jikinsu ba.
Akwai wasu halaye da kuma yadda kake gudanar da harkokinka da za su kara manaka kwar jinni wajen masoyanka.
Ka manta da wasu kyalekyalen da babu amfani, maimakon haka ka lizimci halayen da mata zasu yi sha’awar magana da kai da son kasancewa da kai, in ka shirya sanin wadannan halaye, to ka saurara.

1. Yarda da kai:
Mata mutane ne kamar maza suna da tabbaci kuma suka yarda da kansu. Namijin da bashi da tsayuwar yanke hukunci, ya kan sa mace cikin rashin tabbas, dole nauyin yanke hukunci ya kasance a kan namiji, rashin karfin gwiwar yanke hukunci ga namiji yana karya kwarin gwiwar mace, ta ji kamar ba ta da mai kare ta musamman in sun fita zuwa wani sha’ani.

2. Tausayi:
A kwaikwai banbanci tsakanin samun kwarin gwiwa da kuma kasancewa mutumin da bashi da tausayi da sausauci, haka abin yake ko a harkokin kasuwanci ne ko kuma a hulda tsakanin mace da namiji, yana da matukar mahimmanci kada ka zama mai kokarin rusa wani don ka daukaka kanka. Dagawa yana kasacewa barazana ne ga wadanda suke kusa da kai.

3. Kyakkyawan Zato:
Kyautata zaton faruwar alhairi a duk al’amuran da ka fustanta ba daya yake da lamarin samun kwarin gwiwa ba, a matsayinka na namiji dole ya zamana kana da karfin gwiwa da kyakyawan zaton faruwar lamari koda kuwa mutane na ganin lamarin nada tsananin wahala. Mata na matukar sha’awar mai irin wannan halayen.

4. Girmamawa:
Mata na matukar jin dadi yayin da namiji ya bude musu kofa ko kuma ya ba su wajen zama, amma mafi mahimmaci, suna son maniji ya nemi ra’ayinsu a kan wani lamari, suna kuma matukar sha’awar namiji da yake taimakon wasu.

5. Ka zama mai sauraron matsalolinsu:
Mata na matukar son a tattauna matsalolin daya shafesu, haka kuma mata sun fi sha’awar namijin da yake sauraron bukatunsu ya kuma kasance baya mantawa da abin da ta fada masa, to tabbas masu irin wadannan halayen za su zama ‘yan lelen mata.

Thursday, 9 August 2018

Diyar Shugaban Kasa Wato Zahra Buhari Ta Haifi Da Namiji

shugaban kasa muhammadu buhari ya samu jika wanda a jiya diyarsa zahra buhari ta haihu a asibitin kasar spain a jiya 9/07/2018.

Ta haihi namiji yaro Allah ya raya a bisa sunnah.

Wednesday, 8 August 2018

Kalli Yadda Wata Amarya Ta Yanke Al'Aurar Mijin ta Da Hakorin ta

Ta cizge al-aurar mijinta da hakori bayan da ya kamata da farkanta
'Yan sandan kasar Indiya sun cafke wata mace da ta yanke al'aurar mijinta tare da aran na kare da farkanta.

A cewar labarin da kafar AFP ta rawaito,a ranar 30 ga watan Yulin bana,a garin Vellore na yankin Tamil Nadu, wata mace mai suna Jayanthi mai shekaru 45 da haifuwa da mijinta, sun yanke shawarar zuwa gidan kallon wasan kwaikwayo,inda daga bisani ta sulale don ganawa da farkanta.

Bayan minti 30, sai maigidan ya dukufa neman ta.Can bayan wani lokaci sai ya yi kacibus da ita da farkanta a wani lambu.Nan take fada ya barke.

Yayin da ake fafata rikici tsakani mai gida da farka, wandon mijin Jayanthi ya fadi kasa.Abinda yasa ta yi hanzari ta saka baki ta guntsire al'aurarsa tare da aran na kare da farkanta.

Mutanen garin Nadu sun garzaya da mijin wanda jinin jikinsa ke ci gaba da malala,zuwa asibiti mafi kusa.

An cafke matar a ranar 1 ga watan Agustan da ya gabata,mijin kuma ana ci gaba da
jinyar sa a asibiti,inji helkwatar 'yan sanda.
A cewar jaridar The Times ta India,an garkame Jayanthi wacce ta karbi laifinta a kurkukun mata na Vellore.
TRThausa.

Tuesday, 7 August 2018

'Yar fim din Hausa ta fito neman takarar gwamnan Kano

'Yar fim din Hausa ta fito neman takarar gwamnan Kano

A karin farko, a zaben shekarar 2019, an samu jarumar fina-finan Hausa, Maryam Isah Abubakar ta fito ta bayyana ra'ayinta na tsayawa takarar gwamnan jihar Kano karkashin wata jam'iyya me suna RP.

Maryam dince da kanta ta wallafa wadannan hotunan dake dauke da bayanin tsayawar takarar ta ta.

Saidai bata yi wani cikakken bayani akan wannan lamariba