Copy the link below and Share with your Friends:
![](https://2.bp.blogspot.com/-d32SgJZW4fo/WIkzJSNt3vI/AAAAAAAAG6A/VbvkLtTO3ZQ50IMokuzoLr2LFXfhrxkGgCEw/s320/entclassblog-bg.png)
Recent Post
![](https://1.bp.blogspot.com/-hZLpb2QeKtM/WLZ27iKekwI/AAAAAAAAHgg/z0FZKu69YeU0uu2siOAh4djMp64Jvk3qwCLcB/entclass-fire.gif)
![](https://1.bp.blogspot.com/-hZLpb2QeKtM/WLZ27iKekwI/AAAAAAAAHgg/z0FZKu69YeU0uu2siOAh4djMp64Jvk3qwCLcB/entclass-fire.gif)
Tuesday 31 May 2016
![](https://4.bp.blogspot.com/-j5FWxPNIZCc/WfjjH2g6ZfI/AAAAAAAAEbA/8pjdUGfnjhgbpBQ6CKvjWZ2YXbf_Wr4kgCK4BGAYYCw/s400/clonebar.png)
HUKUNCIN WANDA YA KASHE KANSA DA GANGAN ?
HUKUNCIN WANDA YA KASHE KANSA DA GANGAN ? Tambaya: Assalamu alaik, malam Meye hukunci da matsayin wanda ya kashe kansa ko yai sanadiyyar mutuwarsa da kansa, Allah ya karawa malam ilimi da lafiya. Nagode. Amsa: Wa'alaikum assalam,wanda ya kashe kansa da gangan,ranar Alkiyama zai shiga wuta,zai cigaba da kashe kansa da abin da ya kashe ta da shi a duniya a cikin wutar lahira mai kuna, kamar yadda ya tabbata a hadisi. In har ya mutu da imani ko da kwayar zarra ne, ba zai dawwama a cikin wutar ba, zai fita bayan ya gama lokacin da Allah ya diba masa, kamar yadda hadisai suka bayyana. Allah ne mafi sani. Dr Jamilu Zarewa. 30/5/2016H
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
No comments:
Post a Comment