June 2018 - NewsHausa NewsHausa: June 2018

Pages

LATEST POSTS

Wednesday, 27 June 2018

Kalli wani kambun neman sa'a da Messi ya daura a kafarshi lokacin wasasu da Najeria

Kalli wani kambun neman sa'a da Messi ya daura a kafarshi lokacin wasasu da NajeriaA lokacin wata tattaunawar da yayi da manema labari, wani dan jarida ya tambayi dan kwallon kafar Argentina Messi ko...

Wani likita ya hadiyi zuciya ya mutu saboda bakin cikin cin da Argentina tawa Najeriya

Wani likita ya hadiyi zuciya ya mutu saboda bakin cikin cin da Argentina tawa NajeriyaWani babban likita a bangaren kula da lafiyar iyali na asibitin koyarwa dake Abakaliki (FETHA) a jihar Ebonyi, Dakta...

Tuesday, 26 June 2018

Wata Inyamura ta zargi Jamil M.D Abubakar, mijin Fatima Dangote da yi mata cikin shege

Wannan iyamurar me suna, Irene Chiamaka Nwachukwu na zargin cewa dan tsohon shugaban 'yansandan Najeriya, Jamil MD Abubakar kuma miji ga diyar Dangote, Fatima Dangote ya mata cikin shege kuma har ta haifeshi.Matar...

Shugaban kasar Philippines ya zagi Allah

Shugaban kasar Philippines, Rodrigo Duterte ya fadi wasu kalaman batanci ga Allah(S.W.A), ya fadi kalamanne a bisa dalilinshi na sukar halittar Annabi Adamu da Hauwa.Yayi wadannan kalamaine a birnin Davao...

Wannan kyakkyawar baiwar Allahn na tuna shekaru 7 da suka gabata lokacin da ta zama gurguwa

Wannan kyakkyawar baiwar Allahn na tuna shekaru 7 da suka gabata lokacin da ta zama gurguwaWannan kyakyawar baiwar Allahn da rashin lafiya ya sameta wanda yayi dalilin komawarta gurguwa, yanzu take amfani...

Wannan baiwar Allahn na neman saurayi musulmi da zai musuluntar da ita

Wannan baiwar Allahn na neman saurayi musulmi da zai musuluntar da itaWannan baiwar Allahn me suna Jay Teresa ta fito dandalinta na sada zumunta inda ta bayyana cewa tana neman saurayi, Musulmi kuma a...

Sunday, 24 June 2018

Kasar Lebanon ta dauke 'yan mata sanye da gajerun wanduna aikin 'yansanda dan jan hakalin turawa

Kasar Lebanon ta dauke 'yan mata sanye da gajerun wanduna aikin 'yansanda dan jan hakalin turawaKasar Lebanon ta fara baiwa 'yan sanda 'yan mata gajerun wanduna dan su rika jawo hankulan turawa masu yawon...

Kasar Lebanon ta dauke 'yan mata sanye da gajerun wanduna aikin 'yansanda dan jan hakalin turawa

Kasar Lebanon ta dauke 'yan mata sanye da gajerun wanduna aikin 'yansanda dan jan hakalin turawa Kasar Lebanon ta fara baiwa 'yan sanda 'yan mata gajerun wanduna dan su rika jawo hankulan turawa masu...

Kalli Hotunan Kafin Bikin Jarumi Ramadan Booth Tare Da Wacce Zai Aura

Kalli Hotunan Kafin Bikin Jarumi Ramadan Booth Tare Da Wacce Zai AuraA kwanakin bayane mukaji labarin cewa tauraron fina-finan Hausa, Ramadan Booth zai angwance, to abu yazo, anan Ramadan dinne da amaryarshi...

Saturday, 23 June 2018

Nafisa Abdullahi na neman wannan yaron dan ta taimakamishi

Bayan da tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi taji labarin wannan yaron dan shekaru tara da haihuwa dake aikin karfi dan ciyar da mahaifiyarshi da kuma kannenshi biyu, ta bayyan cewa tana son...
Bala Kamalakamalabalamlf@gmail.comGoogle+ Profilepassword kamal...

Kalli wani bature na murnar nasarar da Najeriya ta samu

Kalli wani bature na murnar nasarar da Najeriya ta samuWannan wani baturene sanye da rigar Super Eagles yake murnar nasarar da suka samu akan kasar Iceland a gasar cin kofin Duniya da ake yi a kasar Rasha,...

Friday, 22 June 2018

Abun al’ajabi: Wata mata ta haifi ’ya’ya 17 a sa’o’i 29

Abun al’ajabi: Wata mata ta haifi ’ya’ya 17 a sa’o’i 29Wata mutuniyar kasar Amurka Catherine Bridges ta kafa tarihi inda ta haifi yara 17 cikin awanni 29 a asibitin Indianapolis Memorial da ke Amurka.Dakta...

Saturday, 9 June 2018

KARANTA WATA TAMBAYA DA AKA WA MALAM ISAH ALI PANTAMI DA TA SA YAYI KUKA YA ZUBAR DA HAWAYE

KARANTA WATA TAMBAYA DA AKA WA MALAM ISAH ALI PANTAMI DA TA SA YAYI KUKA YA ZUBAR DA HAWAYEA tafsirin Al-Qur'ani Maigirma wanda Babban Malaminmu Ash-sheikh Dr. Isah Ali Ibrahim Pantami yake gabatarwa...

Wani Musulmi ya kashe kanshi a Ka'aba

Wani mutum da ba a tantance ba ya fado daga saman kololuwar Masallacin Ka'aba a Makkah a daidai lokacin da mutane ke dawafi.Kamfanin dillacin labaran Saudiya SPA ya ambato 'yan sandan kasar na cewa nan...

Thursday, 7 June 2018

Wakar da mata ke rawa sanye da hijabi ta jawo cece-kuce

Wakar da mata ke rawa sanye da hijabi ta jawo cece-kuceWata waka da wani mawakin Najeriya me suna Falz yayi na kara daukar hankulan mutane sosai, saboda irin sa'insar da ake samu tsakanin mawakin da kungiyar...