September 2016 - NewsHausa NewsHausa: September 2016

Pages

LATEST POSTS

Thursday, 29 September 2016

YADDA AKE TURO APPLICATION A WHATSPP A WAYAR ANDROID CIKIN SAUKI

yadda tura application a whatsapp cikin saunkiwanannan nasan wasu zasuyi mamakin ya za'ayi a tura application a whatsapp wasu kuma sunji labari amma basu san yadda akeyi ba to yau in sha allah komai yazo...

Wednesday, 28 September 2016

FATAWAR RABON GADO (59)|DR JAMILU YUSUF ZAREWA

*FATAWAR RABON GADO (59)*Tambaya:                                                                                                                           ...

To fa! MTN a ciki matsala, za ta sha bincike (Karanta dalili)

A ranar Talata, 27 ga watan Satumba ne ‘yan majalisar dattawa a Najeriya suka amince a gudanar da bincike a kan zargin cewa kamfanin sadarwa na MTN ya fitar da kudin da yawansu ya kai dala biliyan 13.92...

Attahiru Bafarawa ya rubuta wasika ga Shugaba Buhari

– Tsohon gwamnan jihar Sokoto a karkashin Jam’iyyar All Nigeria Peoples Party (ANPP), Attahiru Bafarawa– Bafarawa tsohon gwamna ne a Jam’iyyar ANPP, wanda daga baya zama cikin Shugabannin ta, itace kuma...

Obasanjo yayi magana akan tabarbarewan tattalin arziki

– Obasanjo ya tuhumci gwamnoni da laifin rashin tattali– Tsohon shugaban yace duk da rashawan da ke gwamnatin sa,ba’a taba kudin fansho baA jiya ne 27 ga watan Satumba, tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo...

Tuesday, 27 September 2016

‘Yan Majalisar Dattawa ba su amince da Shugaba Buhari ba

– ‘Yan Majalisar Dattawan Kasar nan ba su yi na’am da tsarin Shugaba Muhammadu Buhari ba, na saida kadarorin Kasar– Sanatocin Kasar sun ce a dai san yadda za ayi a fita daga kangin tattalin arzikin da...

Wasu abubuwa 13 da suka sauya a Najeriya daga 1960

Najeriya ta samun yancin kai daga hannun turawan mulkin mallaka na Birtaniya a shekara 1960, daga lokacin zuwa yanzu, tsawon lokacin zuwa yanzu da akwai abubuwa da yawa da suka canza a kasar, ga wasu...

Ma'aurata Zasu Iya Kallon Tsaracin Junansu? !!! |Dr jamilu yusuf zarewa

Tambaya?Assalamu alaikum mallam menene matsayin kallon tsaraicin ma aurata?Amsa :Wa'alaykumussalam. Ya halatta ma'aurata su kalli tsaraicin junansu, Saboda Annabi s.a.w. yana wankan janaba da matansa,...

Monday, 26 September 2016

FATAWAR RABON GADO (58)|Dr.jamilu yusuf zarewa

FATAWAR RABON GADO (58)Tambaya:Assalamu Alaikum. mal Allah saka da gidan Aljannah. malam inatambaya mahaifiyata ce Allah ya amshi rayuwarta ta bar mahaifiyarta da maigidanta da ni  namiji 1 sai mata...

BREAKING:Buhari approves new appointments in 13 FG agencies

– New appointments have been approved 13 federal government agencies– Some of the agencies include NRC, ITF, SON and othersPresident Muhammadu Buhari has approved new appointments in 13 federal government...

Yadda zakayi download na hoto ko video a INSTAGRAM a wayar android cikin sauki

Yadda zakayi download hoto ko video a wayar ta android cikin saukiBismillahi Rahamani Raheem Sanu da xuwa wanannan shafi sadeeqmedia.ml nasan mutane da dama suna mamakin wae akwae yadda zakayi download...

Tonan asiri: Dalilin da yasa kasar Najeriya ke da lalatattun Shugabanni

– Bankole yace Najeriya na fama da mummunan shugabanci saboda lalatattun malamai– Tsohon kakakin majalisar Wakilai yace makomar kasar nan baida kyauDimeji Bankole, tsohon kakakin majalisar wakilai, ya...

Rikicin APC: Tinubu ya nemi Oyegun ya yi murabus

Rikici ya barke a jam'iyyar APC mai mulkin Nigeria bayan da tsohon gwamnan Lagos Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga shugaban jam'iyyar na kasa da ya yi murabus.Mista Tinubu ya zargi John Odigie-Oyegun da...

Dalilai 7 da Arewacin Najeriya ba sa so Najeriya ta rabu

– Kasar Najeriya kasa ce wadda take a yammacin Afrika– Hanyoyin yin safara na ruwa suna yankin kudancin Najeriya-Yawancin masu ilmin Boko suna yankin KuduNajeriya kasa ce wadda take a yammacin nahiyar...

FATAWAR RABON GADO (57)|Dr jamilu yusuf zarewa

FATAWAR RABON GADO (57)Tambaya?Assalamu alaikum Mlm ina da tambaya, idan mace ta mutu ta bar 'ya mace guda daya, da dan"uwa shaqiqi daya, da jikokinta na da namiji 24 maza 14 mata, dan Allah mlm yaya...

Sunday, 25 September 2016

Tambuwal lays foundation for a new school in Gudu, the only LGA without senior secondary school in Nigeria

Tambuwal lays foundation for a new school in Gudu, the only LGA without senior secondary school in NigeriaGovernor Aminu Waziri Tambuwal at the weekend laid the foundation for the construction of a new...

Ba na tsoron duk wani bincike Inji Sarki Sanusi II

JBayan kiran da Babban Lauyan nan watau Femi Falana yayi da a binciki Tsohon babban bankin Kasar nan, Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II, Sarkin ya fito ya bayyana cewa, ba ya tsoron hakan ko kadan, kuma...

Yadda zaka sanya kati a wayar ka daga account banks (All banks)

To recharge your phone from your bank account. (All banks)1.Access bank:*901* amount#Misali *901*1000#2.Eco Bank*326*amount#Misali *326*500#3.Fidelity:*770*amount#Misali *770*2000#4.FCMB:*389*214*amount#Misali...

MANOMI ZAI IYA SAYAR DA HATSINSA KAFIN YA GIRBE ?

MANOMI ZAI IYA SAYAR DA HATSINSA KAFIN YA GIRBE ? Tambaya: Assalamu Alaikum. Mutum ne yake bada kudin Gero ga manoma tun kafin ma amfanin ya girma. Misali, in ana saida Gero a lokacin shifka #450, to...

Saturday, 24 September 2016

(mp3)Fatawoyinrahama weekly programme daga Dr.sani umar muhd r/lemo

Assalamu alaikum yan uwana musulmi barka mu da wanannan tambayoyin rahama wanda sheikh Dr.sani umar muhammad r/lemo kano domin sauraron wannan fatawoyinrahama kayi download sai ka dana inda nan inda blue...

FATAWAR RABON GADO (56)|Dr.Jamilu yusuf zarewa

FATAWAR RABON GADO (56)Assalamu alaykum. Malam inada tambaya? Allah gafarta malam, shin idan mace ta rasu batada miji da iyaye sai '' ya'ya uku mata batada namiji, shin '' yan uwanta da suke uba daya...

Friday, 23 September 2016

(Mp3) sabuwar wakar Rararah Kutara ĸυтaraн burgu ya gudu

Sabuwar wakar rararah mai taken kutare burgu ya gududoмιn download ѕнιga nan вυrgυAyi sauraro la...

(mp3)sabuwar wakar rarara & вaввan cнιnedυ mai taken yan nigeria muyi hakuri

Sabuwar wakar Rararah shi da babban chinedu mai taken yan nijeriya muyi hakuri ,ma'ana yana baiwa talaka sharawa ѕυ  yayi hakuri duk cin gyara ne domin downloading din wanannan Wakalaтѕa вlυe rυвυтυn...

Yadda zaka sanya font style batare da kayi rebooting ba ,kuma wanda ka turawa sako ta message ko chat hakan zai ga style a wayar ka ta android

Yadda zaka sanya font style a wayar ka batare da kayi reboot dinta ba kuma haka wanda ka turawa mutum sako da wanannan font styleNasan mutane da dama suna ganin idan wani yayi masu text a whatsapp or...

Hukumar DSS sun kama ‘Osinbajo’ saboda zamba

An kama wani mutumi dake kwaikwayon Osinbajo a Facebook– An gurfanar da wni mutumi mai shekaru 44, Eseosasere Gift Osifo, a gaban wani babban kotun Osogbo kan zargin kwaikwayon mataimakin shugaban kasa...

duвα Wani matashi dan Kaduna ya kirkiro manhaja da za ta ceci rai(hσtunα)

Wani matashi mai hidimar Kasa (Watau NYSC) a Garin Minna, ta Jihar Niger mai suna Musa Bello ya kirkiro wata manhaja da ta za ta sa a rage matsalar da ake samu idan an yi hadarin mota. Musa yayi karatu...