Dalilen Da Yasa Bazan Sake Yin Aure Ba Cewar Jaruma Hadiza Saima - NewsHausa NewsHausa: Dalilen Da Yasa Bazan Sake Yin Aure Ba Cewar Jaruma Hadiza Saima

Pages

LATEST POSTS

Friday 15 September 2017

Dalilen Da Yasa Bazan Sake Yin Aure Ba Cewar Jaruma Hadiza Saima


Jaruman nan na masana'antar shirya fina finan hausa na kannywood wadda take yawan fitowa a matsayin uwa wadda aka fi Sani da Hadiza Saima ta bayyana dalilenta da ya sa har yanzu bata marmarin sake yin aure kwata kwata.
Hadiza Saima ta che ita yanzu sai dai tayi wa wanda basu da aure bayanin yanda aure yake saboda ita takai shekara kusan ashirin tana gidan mijinta kafin aurenta ya mutu.
Jaruman tayi wannan bayanin ne a wani tattaunawa da tayi da Arewaloaded. Toh koh masu karatu me zasu iya chewa kan wannan batu.



Copy the link below and Share with your Friends:

Download Our Official Android App on Google Playstore HERE
OR
Download from another source HERE



No comments:

Post a Comment