
Hadiza Saima ta che ita yanzu sai dai tayi wa wanda basu da aure bayanin yanda aure yake saboda ita takai shekara kusan ashirin tana gidan mijinta kafin aurenta ya mutu.
Jaruman tayi wannan bayanin ne a wani tattaunawa da tayi da Arewaloaded. Toh koh masu karatu me zasu iya chewa kan wannan batu.
Copy the link below and Share with your Friends:
No comments:
Post a Comment