Lambar yabo Salah ya lashe kyautar gwarzon shekara ta nahiyar Afrika - NewsHausa NewsHausa: Lambar yabo Salah ya lashe kyautar gwarzon shekara ta nahiyar Afrika

Pages

LATEST POSTS

Friday 5 January 2018

Lambar yabo Salah ya lashe kyautar gwarzon shekara ta nahiyar Afrika

Mohamed Salah na kasar Egypt ya lashe kyuatar gwarzon shekara ta nahiyar Afrika wanda hukumar CAF ta gudanar a kasar Ghana jiya alhamis 4 ga watan Janairu 2018.

Dan wasan Liverpoo l ya doke abokin aikin sa na kungiyar Sadio Mane na kasar Senegal da kuma dan wasan Dortmund Pierre Emerick Aubameyang na kasar Gabon wajen karban kyuatar.

Salah ya nuna gwanintr shi bara inda ya taka muhiman rawan gani a kungiyar AS Roma har ga sabon kulob dinsa ta Liverpool wanda har yanzu shine dan wasa mafi kwallaye a kungiyar a kakar bana.

Hakazalika dan wasan ya taimaka wajen ganin kasar shi Egypt ta tsallake tsiradi na buga gasar cin kofin duniya wanda za'a gudanar a kasar Rasha bana.
Wannan shine karo na farko da Salah zai amshi kyautar gwarzon shekara ta CAF.

Copy the link below and Share with your Friends:

Download Our Official Android App on Google Playstore HERE
OR
Download from another source HERE



No comments:

Post a Comment