Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaba Muhammadu Buhari ta sanar da zuwa karshen watan Satumba na wannan shekarar a matsayin lokacin da za ta fara biyan sabon tsarin albashi ga ma'aikatan ta a...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta (INEC) ta jaddada cewa ba za ta canja ranar zaben Shugaban kasa ba kamar yadda majalisar tarayya ta nema a garambawul da ta yi wa dokokin zabe.A bisa jadawalin zaben 2019...
Hukumar Kwallon Kafar nahiyar Turai ta ce, ba za ta yi amfani da fasahar bidiyon da ke taimaka wa alkalin wasa a kakar gasar zakarun Turai mai zuwa ba saboda tarin rudanin da ke tattare da fasahar kamar...
Ga alama gwarzon dan wasan PSG, wato Neymar De Silva ba zai samu damar buga wasan da kungiyarsa za ta yi da Real Madrid ba a gasar cin kofin zakarun Turai, matakin kungiyoyi 16 zagaye na biyu saboda raunin...
WATA SABUWAR WAKAR AMINU DUMBULUM MAI SUNA "TASHI BARCI KASA"A wannan wakar ya caccaki Dr Abdullahi ganduje sosai ya nuna cewa ba'a mulkin kano ana barci yayi kalamai sosai akan yadda gamnatinsa...
A wata ganawa da manema labarai na jaridar The Cable, tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta na iyaka bakin kokarin ta wajen...
Rahotanni daga kasar ingila sun bayyana cewa mai koyar da yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Manchester United, Jose Mourinho da dan wasan kungiyar, Paul Pogba sunyi rikici a lokacin da kungiyar take...
Daga Sani Tahir KanoGa duk mai bibiyar masan’antar shirya fina-finan Hausa wato (Kannywood), ya kwana da sanin tirka-tirkar da ta ki ci ta ki cinyewa a game da shugabannin kungiyar MOPPAN da fitacciyar...
A ranar lahadin karshen makon nan ne za ayi zazzafar karawa tsakanin Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United da takwararta Chelsea karkashin gasar Firimiya da ke ci gaba da gudana. Wasan dai shi ne...
Shahararriyar jarumar nan ta Kannywood wacce aka dakatar, Rahma Sadau ta bayyana a wasu sababbin hotuna.Rahma ta dauki hotunan ne dauke da kwaliyyae zamani sannan kuma ba tare da ta sanya mayafi ko kallabi...
Masana'antar Kannywood ta kai kusan shekara 20 da kafuwa kuma ta samu dinbim jarumai masu taka muhimmin rawa wajen nishadantar da al'umma.A cikin tsawon shekarun da wannan dandalin ta samu asali an samu...
Manzon Allah s.w.a Yana cewa duk wanda yake da damar nuna fushi amma boye fushi a gobe kiyama Allah zai sashi aljannah yace zabi wanda kake so a cikin Hurul'iniBoye fushi kamar sadaki ne na...
Jarumar tana daya daga cikin yan matan masana'antar Kannywood da zasu ajiye yin fim da zaran sunyi aure domin mayar da hankali wajen kula da iyaliHirar ta da wakilin BBC Hannatu tana mai cewa Ko wace...
Wannan wata Budaddiyar Wasika ce zuwa ga Shugaban Kasa Buhari da Antoni Janar na Najeriya Abubakar Malami. Daga Sheikh Dahiru Usman Bauchi, a yau juma'a 16-2-2018.Shehin Malamin yayi Kira ga Shugaban...
Jarumar wanda ta kwashi kwananki da dama ba'a jin duriarta a harkar fim dama kafafen sada zumunta ta sanar cewa ta dawo domin cigaba daga inda ta tsaya.Fitacciyar jaruma wanda tauraoronta ya haska shekarun...
Nura M. Inuwa yana daya daga cikin mawakan da duniyar fina-finan Hausa ta Kannywood take bugun kirji da su, inda baya ga wakokin fina-finai da yake yi, yana kuma shirya fina-finai masu dauke da dimbin...
Rahotanni sun kawo cewa hukumar kula da ilimin bai daya wato SUBEB sashinj jihar Bauchi ta bukaci makarantun Tsangaya da su daina yin wazifa ko karanta salatul fatihi a hidimar makarantar.A cewar hukumar...
Hassana Yusuf da Hussaina Yusuf fuskokinsu ba boyayyu ba ne musamman ga wadanda suke kallon fina-finan Hausa na Kannywood ko shirin wasan kwaikwayo na Dadin Kowa da tashar Arewa 24 ke haska shi inda ka...
Faiq Bolkiah mai shekaru 19 a Duniya ya sha gaban har irin su Ronaldo- Gidan wannan matashin ‘Dan kwallon ke rike da sarautar kasar BurneiKwanan nan mu ka gano cewa ashe wani yaro ne dabam ba manyan gwaraza...
Da yawa daga cikin irin su suna zuwa Abuja wajen barayin Gwamnanti musamman Gwamnatin PDP da Allah ya kawar da zalincin ta a kasar nan. Ba za mu hana ku sukar Baba Buhari ba domin kuna da ra'ayi. Amma...
"Lokacin da muka dinga kashe kudin mu akan Buhari muna yakar Jonathan ba ku yi magana ba, sai yanzu za ku zo kuna zagin mu don mun fadi ra'ayinmu a kansa?"Buhari ya gaza kuma babu wanda ya isa ya hana...
Hujja Takobin Ahlul Sunnah ba ma karya ba ma yarfe sai dai muna fadin abinda mutun ya fadi da bakin shi.Wannan Lecture ce da Yakubu Yahayya yayi bayan dawowar shi daga Iran kuma wannan shine a zuciyarshi...
1. A Nijeriya ne Wani Kifi Ya hadiye Jirgin ruwa yana dauke da man fetur ganga dubu.2. A nijeriya ne beraye suka kori shugaban kasa daga ofis.3. A nijeriya ne wata macijiya ta hadiye naira miliyan...
Bashir Dodo yayi wani nazari da zai agazawa masu cutar idanu- Dr. Bashir Dodo Malami ne Matashi ‘Dan asalin Jihar Katsina ne- Wannan bincike da aka yi ya ci lambar yabo a wata Jami’ar wajeMun samu labari...
Shugaban Hukamar JAMB, Farfesa Ishaq Oloyede- A sanarwar da hukumar ta fitar ta bakin jami'inta na hulda da jama'a, Dakta Fabian Benjamin, ta ce za a yi jarrabawar gwajin ranar 26 ga watan nan- Ana saka...