Tsohuwar jarumar finafinan Hausa, Hajiya Fati Muhammad ta samu karin matsayi a gidauniyar Atiku Abubakar, inda yanzu ta samu matsayin daraktar mata na gidauniyar a shiyyar arewa maso yamma.Kafin wannan matsayi Fati ita ce daraktar mata na gudauniyar reshen jihar Kaduna.
Jihohin da Fati za ta jagoranta sun hada da Kano, Kaduna, Katsina, Kebbi, Sokoto, Jigawa da Zamfara.
Gidauniyar ta Atiku ta kasance tana tallafawa marasa karfi, wadanda suka hada da talakawa, marayu, 'yan gudun hijira da sauransu.
Ga hotunan domin gasgatawa:-
Copy the link below and Share with your Friends:
LATEST POSTS




About Clonebar Blog
No comments:
Post a Comment