An Gano Gonar Tabar Wiwi Mai Fadin Filayen Kwallo 74 A Jihar Osun - NewsHausa NewsHausa: An Gano Gonar Tabar Wiwi Mai Fadin Filayen Kwallo 74 A Jihar Osun

Pages

LATEST POSTS

Sunday 8 October 2017

An Gano Gonar Tabar Wiwi Mai Fadin Filayen Kwallo 74 A Jihar Osun

Hukumar hana sha da safarar kwayoyi wato  NDLEA ta sanar da lalata gonakin tabar wiwi masu fadin filin kwallo har guda 74 da aka shuka tabar wiwi ana noman ta a jihar Osun.

Shugaban hukumar ta jihar Osun, Samuel Egbeola ne ya sanar a jiya Asabar. Kuma ya ce sun kona gonakin a ranar Alhamis da ta gabata, bayan da wani dan kishin kasa ya kwarmata musu.

Daga Sani Twoeffect Yawuri


Copy the link below and Share with your Friends:

Download Our Official Android App on Google Playstore HERE
OR
Download from another source HERE



No comments:

Post a Comment